Latest
A makon jiya ne dai wa'adin da hukumar tace fina-finai ta jihar Kano ta diba domin tantance masu sana'ar shirya fina-finai a jihar ya cika, lamarin da ya kawo karshen shirin tantance masu sha'awar yin sana'arsu da lasisi daga...
Ladanin mai shekara 60 a duniya mai suna Abdul Haq Al Halabi, yana zaune yana karatun Al-Qur'ani sai rai yayi halinsa yayin da ya rage saura mintuna kalilan ya kira sallah. Ladanin dan asalin kasar Syria ne, kuma yana zaune...
Ngozi Okonjo-Iweala: Mace ce mai kamar maza. Ana matukar mutunta ta kuma tana daya daga cikin shuwagabanni mafi rinjaye na duniya. Masaniya ce a fannin tattalin arziki. Tsohuwar ministar an haifeta ne a 13 ga watan Yuni na 1954. K
Wasu yan iska sun kashe wata mata da yarta a kwatas din Gobirawa Yan Yashi, wani unguwar talakawa da ke karamar hukumar Fagge da ke jihar Kano.
Fitaccen dan wasan nan na kungiyar kwallon kafa ta Liverpool, dan kasar Senegal, Sadio Mane ya gina Makaranta, Masallaci da Asibiti a kasar sa ta Senegal. A lokacin da abokanan sa suka shiga duniya suke jin dadinsu, shi kuma an...
Wani sabon lamari ne a kasar Turawa ace budurwa wacce ta tashi cikin addinin Kiristanci ta auri Musulmi. Ba kuma a nan lamarin ya tsaya ba, domin kuwa ita ma ta koma addinin Musuluncin, kuma ta Musuluntar da dukkanin danginta...
Wani mummunan abu da ya faru a jihar Imo a safiyar ranar Litinin dinnan da ta gabata shine yadda injin janareto ya kashe dangi guda gaba daya. Lamarin ya faru a kauyen Umuoparaemeka dake cikin karamar hukumar Isiala Mbano...
Wata mata 'yar kasar Ghana ta bayyana wani sirri wanda ya girgiza kowa da kowa, matar dai tayi magana ne a wani shafi na kasar Ghana mai suna GHOne, inda tace ta sha yin jima'i da mahaifinta da ya haifeta...
Akalla mutane 12 sun rasa rayukansu wanda ya hada da jami'an Sojoji bakwai yayinda da dama sun jikkata a mumunan harin da yan Boko Haram suka kai karamar hukumar Gubio ta jihar Borno a ranar Lahadi, 29 ga Satumba, 2019.
Masu zafi
Samu kari