Latest
Akwai alamun da ke nuna cewa wasu daga cikin ministocin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, za su yi murabus daga mukamansu. Ministocin za su sauka kan wasu dalilai.
Rundunar tsaron Najeriya ta bayyana cewa babu wani abu da ya shafi kafa sansanin sojin Amurka a Najeriya a yarjejeniyar da ta kulla da sojojin Amurka.
Ministan tsaron Amurka, Pete Hegseth, ya yi magana kan batun taimakon da Rasha ke ba Iran a yakin da ake yi. Ya bayyana cewa Amurka na sane da komai.
Ministan tsaron Saudiyya, Khalid bin Salman ya zauna da shugaban sojojin Pakistan domin duba yadda za a magance hare-haren Iran a masarautar Saudiyya.
Wani malamin addini a kasar Ghana, Fasto Telvin Adjei Sowah, ya yi hasashe kan yakin Iran, Amurka da Israila. Ya ce ya hango abubuwan da za su faru a yakin.
Wata majiya da ke da alaka da yakin da ake a Gabas ta Tsakiya ta ce Rasha na ba Iran taimako game da bayanan motsin sojojin Amurka domin ragargazarsu.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya karbi Lionel Messi da wasu 'yan wasan Inter Miami a White House yayin da ake tsaka da gwabza yaki tsakanin Amurka da Iran.
Fadar White House ta tabbatar da cewa shugaban kasa, Donald Trump ya shirya halartar taron karbar dakarun sojojin Amurka shida da Iran ya yi ajalinsu a Kuwait.
Indiya ta ceto sojojin ruwa na Iran 183. Trump ya buƙaci Iran ta miƙa wuya ba sharaɗi, yayin da Isra'ila ta daki mazaunai 400 a Tehran da Kermanshah yau.
Masu zafi
Samu kari