Latest
A labarin nan, za a ji cewa dakarun sojin Najeriya sun tari wasu tsagerun yan ta'adda da suka kai masu hari har sansaninsu da ke Bukuyyum a jihar Zamfara.
Kotun daukaka kara mai zama a Ibadan ta soke hukuncin babbar kotun jihr Oyo, wacce ta amince dalibai mata musulmi su rika sanya hijabi a makarantar ISI.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta amince dabukatar kwace Naira miliyan 150 da ake dangantawa da dan Majalisar wakilai daga Delta, Hon. Nicholas Mutu.
Shahararren dan wasan Kannywood, Rabiu Rikadawa ya tabbatar da ficewarsa daga tafiyar goyon bayan Bola Tinubu da ake kira Triple R Kannywood a Najeriya.
A labarin nan, za a ji tsohon gwamnan jihar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya fadi abin da zai hana shi sauya sheka zuwa jam'iyar su Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso.
Shahararriyar jarumar fim, Clarion Chukwurah, ta ba shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, shawara kan matsalar rashin tsaron da ake ci gaba da fuskanta a Najeriya.
A labarin nan, za a ji jam'iyyar yan adawa, NDC ta bayyana mamakin yadda aka samar da hukuma har ta shiga cikin kasafi da daukar ma'aikata amma ta barauniyar hanya.
Jam'iyyar APC ta bayyana Sanata Sharafadeen Alli a matsayin ɗan takararta na gwamnan Oyo a zaɓen 2027, tare da Adesoji Adedeji a matsayin mataimakinsa a Ibadan.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya gaggauta bada umarnin gudanar da bincike kan hukumar PFIPC.
Masu zafi
Samu kari