Latest
Shugaban kungiyar Izala Ash-Sheikh Dr. Imam Abdullahi Bala Lau ya karbi rahoton kwamitin karban sadakar fatun layya. Kwamitin ya karbi fatun dabbobi a sallar layya da ya gabata a duk fadin jihohin Nijeriya, kungiyar ta bayyana.
Rahotanni dake zuwa mana sun nuna cewa sabon Baraka ta kunno kai a fadar Shugaban kasa bayan anyi ta yada jita-jita game da zargin Karin auren Shugaban kasa Muhammadu Buhari.
‘Dan Majalisar Arewa ya samu karin matsayi a Majalisar Afrika. A jiya ne dai aka nada Hon. Fulata Shugaban ‘Yan Majalisar Afrika ta Yamma a matsayin Shugaban IPU na kasashen da ke makwabtaka da Najeriya.
Daga karshen rahotanni daga jaridar Daily Trust sun tabbatar da cewa, gwamnan jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, yana gab da kafa majalisar zartarwa ta jihar, yayin da ya fidda sunayen kwamishinoninsa.
Mun kawo maku ‘Yan kwallon da su ka yi Namijin kokari a wasan Najeriya da Brazil. Aribo, Uzoho da Matashi Chukuwueze su na cikin jerin ‘Yan wasan da su ka ba marada kunya a wasan na jiya.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito yan Najeriyan su 119 na daga cikin mutane 1,281 da gwamnatin kasar Malaysia ta yanke ma hukuncin kisa sakamakon aikata laifuka daban daban a fadin kasar.
Rahotanni sun bayyana cewa Sarki ya tsige Maja Sirdi ne sakamakon bayyana farin cikinsa da yayi da samun nasarar gwamnan jahar Kano, Abdullahi Umar Ganduje a kotun sauraron kararrakin zabe.
Yayi watsi da ra'ayin cewa sai mutum ya zama mai arziki kafin ya shiga siyasa, inda ya jaddada cewa idan har malaman addini za su rinka gudun siyasa to kada su yi kuka idan shugabanni sun ci amanar su.
An samu tashin hankali a jihar Edo ranar Lahadi sakamakon rahoton cewa an kai hari gidan shugaban jam'iyyar All Progressives Congress, Adams Oshiomhole.
Masu zafi
Samu kari