Latest
Sarkin Daura ya fito ya yi na’am da biyayyar da Yemi Osinbajo ya ke yi wa Shugaban kasa Muhammadu Buhari inda yace an jarraba mubaya’ar da Osinbajo yake yi wa Buhari kuma an gamsu.
A cewar matashiyar, "Ina sanya guntun siket da karamar riga bisa umarnin Madam. Ina kwanciya da maza 15 a kan N1,000 kowacce rana, ina samun N15,000 a kowacce rana domin na biya Madam bashin kudin da ta ce ta kashe a kai na." NAPT
A cikin wata sanar wa mai lamba kamar haka: NCS/ENF/ABJ/221/S.45 mai dauke da sa hannun Victor David Dimka, shugaban sashen tilasta biyayya ga dokokoki a hukumar Kwastam, ya ce sun samu takardar neman su yi biyayya ga umarnin daka
Idan aka yi maganar aure, abinda ke zuwa zukatan mutane shine mata da miji. Wasu kan yi tunanin miji da matansa. Babu mai kawo zancen mace daya da maza da yawa a matsayin aure. Amma kuma, a yankin Himalayan na Nepal, 'yan uwa...
Mun ji cewa Manyan kasa sun halarci nadin sarautar ‘Danuwan Buhari a Daura inda shi kuma shugaban kasar yake Landan ya na hutawa a Turai.
Rade-radin na yawo cewa PDP ta fara shiga rikici kan wanda za ta ba tikiti a 2023. Sai dai jam’iyyar tace ba ta dauki wata matsaya game da tikitin takarar shugaban kasa na 2023 ba tukun.
An gano abin da ya sa Atiku ya shafe watanni 6 a kasar Larabawa, Kamar dai gudun cinnen Gwamnati ya sa ‘Dan takarar PDP Atiku ya labe a Dubai ya ki dawowa gida.
Akwai bakaken Aljanu a gidan gwamnan jihar Anambra kamar yadda Gwamna ya fada har ya nemi jama’a su yi masa addu’a kan wasu Aljanu da ke damunsa har ya gaza aiki.
Daya daga cikin jarumai mata da tauraruwar su ta haska a baya mai suna Safna Aliyu wacce a yanzu ta dauki mai tsawo ba tare da an ganta a cikin harkar fim ba, jarumar ta bayyana rashin fitowarta a fim a matsayin wani abu da ya...
Masu zafi
Samu kari