Latest
Jami'an 'yan sandan kasa da kasa sun kama kwamishinan al'adu da bude ido na jihar Edo, Osaze Osemwingie-Ero a kan zaginsa da ake da badakalar wasu makuden kudade. Amma kuma gwamnatin jihar Edo din ta tsame kanta daga komai da ya s
Mun tsakuro jerin wasu hukunci da kotu su ka yi a Najeriya a cikin wannan shekarar da ake bankwana da ita, wanda su ka bada mamaki. Daily Trust ta fara kawo wannan rahoto.
Rahotanni sun kawo cewa rundunar sojin Najeriya za ta fara janye jami’anta daga yankin arewa maso gabas daga shekarar da za a shiga. Babban hafsan sojin ruwa, Rear Admiral Ibok Ekwe-Ibas ne ya bayyana hakan.
Attajirin dan kasuwan Afirka kuma shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Aliko Dangote ya ce cinkoson da ke hanyar tashan jirgin ruwa na Apapa ya janyo wa kamfaninsa asarar kudin shiga da ya kimanin Naira biliyan 25 a tsakanin sheka
An sake kwatawa, wasu gungun miyagu yan bindiga sun kaddamar da wani hari a karamar hukumar Jibia ta jahar Katsina, inda suka halaka mutum daya, tare da yin awon gaba da wata Mata da Danta daya.
Gungun miyagu yan bindiga sun kaddamar da hari a kan wani babban Alkalin kotun shari’ar Musulunci na jahar Kogi, Bala Muhammed, inda suka bude masa wuta, sa’annan suka yi awon gaba da direbansa.
Kasar ta bayyana cewa daga yanzu duk wurare da ake raba tsakanin maza da mata su daina, sannan kuma kasar ta janye dukkanin askarawa dake yawo akan tituna suna sanya mutane bin ka'idojin addinin Musulunci...
Zai yi wahala mata ta ga mijinta yana biye-biyen mata taji bata kishi, domin kuwa farkon abinda ke fara zuwa zuciyarta shine, ko ya daina sonta ko kuma ya gaji da zama da ita...
A cikin makon jiya ne gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya sanar, ta bakin babban kwamandan hukumar Hisbah, Harun Ibn-Sina, cewa dokar haramta cakuda Maza da Matan zata fara aiki ne daga watan Janairu na sabuwar
Masu zafi
Samu kari