Latest
Gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya amince da nada sabbin masu bashi shawara na musamman guda 7 da kuma manyan masu bashi shawara na musamman guda 10. Ya bukaci sabbin hadiman da ya nada su zage dantse domin yin a
Shugaban hukumar NAEC (Nigeria Atomic Energy Commission), Simon Mallam, yana daya daga cikin mutanen da suka rasa rayukansu a hatsarin iskar gas ta aka yi jiya a garin Kaduna a ranar Asabar, cewar wani jami'i.
Shugaban Alkalan Najeriya, Ibrahim Tanko Muhammad, ya nisanta kasan daga Sanata Shehu Sani wanda ke tsare a yanzu a ofishin hukumar hana almunndahana da yiwa tattalin arzikin kasa EFCC.
Kwamandan Sojin yankin Kerman na kasar Iran, Gholamali Abuhamzeh, ya bayyana cewa kasarsa ta gano akalla wurare 35 da za ta kai harin ramuwar gayya ga Amurka kan kisan Qassem Soleimani.
Wasu matasa masu shekaru 24 zuwa 25 sun rasa ransu sakamakon kai garwashin wuta daki don jin dumi a Jos, jihar Filato. Sun yi hakan ne sakamakon tsananin sanyin da ya addabi jihar da sauran sassan kasar nan.
Mun ji cewa wasa da sana’a ya sa Gwamnatin Najeriya ta kashe kwangilar Itobe – Okene saboda ‘Dan kwangilar bai nuna cewa zai iya yin wannan aiki ba.
A ranar daya ga watan Janairu na wannan shekarar ne jarumi Ali Nuhu ya garazaya shafinsa na Instagram tare da wallafa hoton marigayin inda yake kara ta'aziyya a cikarsa shekaru 13 da barin duniya.
An shiga cikin wani tashin hankali bayan Boko Haram sun yi awon gaba da Shugaban CAN. Ana zargin ‘Yan Boko Haram ne su ka sace Shugaban Kiristoci a Jihar Adamawa.
Wata mata mai suna Hauwa Lawan mai shekaru 30 a garin Rurum, ta tura kishiyarta cikin rijiya tare da goyonta. Hauwa ta tura Zuwaira ne da ke goye da Mustafa mai shekara daya da rabi cikin rijiya. A yayin da rundunar ‘yan sanda suk
Masu zafi
Samu kari