Latest

An sako gwamnan APC a gaba a kan kokarin korar musulmai
Breaking
An sako gwamnan APC a gaba a kan kokarin korar musulmai
Labarai
daga  Aminu Ibrahim

Kungiyar kare hakkin musulmai (MURIC) sun caccaki gwamnan jihar Ondo, Oluwarotimi Odunayo Akeredalu a kan zarginsa da ake da kokarin korar musulmai daga jihar. Wata zanga-zangar lumana da musulman suka yi ta tashi bayan da jami’an

Yanzu-yanzu: Tinubu ya kai wa Buhari ziyara (Hotuna)
Breaking
Yanzu-yanzu: Tinubu ya kai wa Buhari ziyara (Hotuna)
Siyasa
daga  Aminu Ibrahim

Shugaba Muhammadu Buhari da jagoran jam'iyyar All Progressive Congress (APC), Asiwaju Bola Tinubu sun yi ganawar sirri a ranar Talata 7 ga watan Janairun 2020 a Aso Rock Villa da ke Abuja. Nigerian Tribune ta ruwaito cewa jagoran