Latest
Da alamu Iran ta cika alkawarin da ta yi, ta kai wa Dakarun Amurka hari. Tuni dai shugaba Donald Trump ya yi magana cikin tsakar dare bayan harin.
Mukaddashin shugaban hukumar yaki da rashawa da yi ma tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC, Malam Ibrahim Magu ya bayyana cewa zasu dauki sabin tsauraran matakai a kan barayin dukiyar jama’a, musamman barayin mai a yankin Neja D
Dakarun rundunar Yansandan Najeriya sun ceto wani karamin yaro dan shekara 6, wanda Dan kwamishinan ruwa na jahar Bayelsa ne, Mista Nengi Talbot Tubonah, bayan kwashe makonni uku a hannun yan bindiga.
Shugaba Buhari ya yi alkawarin yi wa kowa adalci, wannan ya sa wani Gwamnan Kudu ya yabawa Buhari bayan ya kaddamar da wani aiki domin maganin cinyewar kasa.
A ranar Asabar ne Trump ya wallafa a shafinsa na Twitter cewa Amurka ta gano wuraren 52 a Iran ciki har da wurare da ke da matukar muhimmanci ga al'addun Iran da za ta kai hari muddin Iran ta kai hari a Amurka ko wuraren da Amurka
Mazauna kauyan da ke cikin firgici suna zullumin cewa maharan sun yi awon gaba da wasu mutane daga kauyen. Daily Trust ta gano cewa lamarin ya afku ne a ranar Litinin da safe amma saboda rashin kyawun sabis na wayar tarho mutanen
Matasa daga garin Girei na jihar Adamawa sun rufe babban titin Yola-Mubi domin yin zanga-zangan sakin wasu masu garkuwa da mutane da 'yan sanda suka kama. Daruruwan masu zanga-zangar sun janyo cinkoso a titi na sa'o'i wadda hakan
Wani mutum mai shekaru 27 a duniya mai suna Meshack Keith Bwisa, an gano ya mutu bayan da aka gano ya bace a ranar 25 ga watan Disamba. An gano cewa mamacin yana aiki ne da hukumar kula da kudin shiga ta kasar Kenya dake Kakamega.
Kokarin majiyarmu na jin ta bakin hukumar DSS a kan lamarin ya ci tura kasancewar kakakin hukumar, Peter Afunanya, bai amsa kira ko bayar da amsar sakon da aka aike masa ba a kan lamarin kafin wallafa wannan labari a shafinsu
Masu zafi
Samu kari