Latest
Dandazon mutane da suka rasa gidajensu saboda matsalar tsaro a yankin karamar hukumar Bodinga ta jihar Sakkwato sun fito zanga-zanga don jawo hankalin gwamnati.
Babbar kotun jihar Kwara ta sanya ranar 22 ga Yulin 2026 domin gurfanar da Bukola Saraki kan zargin bata wa Gwamna AbdulRahman AbdulRazaq suna da wallafa ƙarya.
Kungiyar SPPAF ta bayyana cewa bai kamata dan takarar shugaban kasa na ADC, Atiku Abubakar ya dauki wanda ba zai kawo nasara a matsayin mataimaki ba.
'Yan bindiga sun kashe mai garin Kulodo, babban ɗansa da mutum biyar a Bodinga ta jihar Sakkwato, yayin da matasa suka tare hanyar Sakkwato-Jega.
Khamis Musa Darazo ya yaba wa Sanata Oluremi Tinubu kan shirinta na ƙarfafa mata, yana cewa hakan na rage talauci tare da bunƙasa tattalin arziƙin ƙasa.
Shirin The Power Force zai bai wa matasa 5,000 horo kan yadda ake girka mitocin lantarki masu amfani da fasahar zamani. Ga abubuwan da ya kamata ku sani.
Tsohon antoni janar na tarayya, Abubakar Malami ya karbi bakuncin dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Rotimi Amaechi a gidansa na Abuja.
Mai magana da yawun kungiyar yakin zaben Atiku Abubakar, Kenneth Okonkwo, ya musanta cewa ya yi adawa da Rotimi Amaechi, tare da sake jifar Peter Obi da cin amarsa.
Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle ya bayyana cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu dan dimokuradiyya ne kuma ba ya katsalandan a bangaren shari'a.
Masu zafi
Samu kari