Latest
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Rundunar 'yan sandan jihar Akwa Ibom sun kama wani mutum da ya nufi fadar sarki zai kai hari a wata karamar hukumar. Sun kama mutumin da bindiga kirar gida.
Shugabannin kwamitin shura na Darikar Tijjaniyya a jihar Kano ya nuna goyon baya ga gwamna Abba Kabir Yusuf domin ya yi tazarce a zaben 2027 mai zuwa.
Dan wasan kwaikwayo a masana'antar Kannywood, Musa Mai Sana'a Ya yi ƙarin haske game da raɗe-raɗin da ake yaɗawa cewa ya yi rashin lafiya ko ya mutu.
Kisan gillar da mutanen gari suka yi wa Malama Ummulkhairi Usman a Maraban Jos da ke jihar Kaduna ya dauki hankalin shugabanni, malamai da sauran yan Najeriya.
Wani kwararre da aka dauko domin yin bincike yana so duk da Muhammadu Buhari ya rasu, EFCC ta yi shari’a da shi a kotu. Mai binciken na musamman ya fadi haka a kotu.
A labarin nan za a ji cewa rundunar yan sandan jihar Anambra ta kama wani mutum da ya zambaci abokinsa ta hanyar sace masa yaro, ya sayar a kan N1.3m.
Sheikh Ibrahim Dahiru Bauchi ya bayyana cewa lokacin shiru ya zo karshe a kan ba 'yan Tijjaniyya masallaci a jami'o'in kasar nan. Ya yi barazanar zuwa kotu.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar yan sandan Najeriya ta sanar da zargin da ake yi na cewa an boye wasu mutane masu laifi a gidan gwamnatin Osun.
Masu zafi
Samu kari