Latest
Babban sufetan Yansandan Najeriya, Muhammad Adamu ya bada umarnin tura sabbin kwamishinonin Yansanda zuwa jahohin Imo, Filato da Adamawa.Frank Mba ne ya sanar d
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje a jiya ya ce jihar na fuskantar babban kalubale sakamakon yadda annobar Covid-19 ke yaduwa. Hakan kuwa na bukatar tai
Sai dai ba’a tabbatar da hakikanin mamacin ba, amma hankulan jama’a sun tashi yayin da mutumin wanda shekarunsa sun kai sittin ya yanke jiki ya fadi a daidai ka
Uwargida Amuda Adekele, wanda yar kasuwa ce a jahar Legas ta shigar da Atiku kara ne bisa yin amfani da hotonta a yakin neman zabe ba tare da neman izininta ba.
Ma'aikata walwala da jin kan 'yan kasa ta tarayya ta tura motoci 110 na tallafin kayan abinci daga gwamnatin tarayya zuwa gwamnatin jihar Kano. Ministan walwala
Gwamnatin jihar Kaduna ta damke wani malami tsangaya mai suna Aliyu Maikwari a karamar hukumar Zaria. An zargi malamin ne da cudanya yara maza da mata don almaj
Almajirai har 30 wadanda aka killace a sansanin 'yan bautar kasa na karamar hukumar Kiyawa da ke jihar Jigawa sun tsere a daren Litinin. Wata majiya wacce take
Legit.ng Hausa ta samu labarin mutuwar Dakta Ghali Umar na sashen ilimin zanen taswirar gidaje a jami'ar kimiyya da fasaha ta Kano (KUST) da ke Wudil A wata san
NCDC ta ce ya zuwa karfe 11:50 na daren ranar Talata, 28 ga watan Afrilu, akwai jimillar mutane 1532 da aka tabbatar da cewa suna dauke da kwayar cutar covid-19
Masu zafi
Samu kari