Latest
Attajirin ya ce ya bayar da gudunmawar ne amadadinsa da iyalinsa, tare da kara bayar da tallafin miliyan N50 amadadin mahaifinsa, marigayi Sheikh Isyaka Rabi'u. Jagoran jam'iyyar APC na kasa, Asiwaju Bola Tinubu, ya bayar da gudun
Mahukunta a ranar Lahadi sun ce an harbe wani babban bafade na Sarkin Saudiya, Salman bin Abdulaziz Al Saud, yayin da mutane 7 suka jikkata da suka hadar da jami'an tsaro biyo bayan wata takaddama ta cacar baki da ta auku a Jedda.
Darajar Shugaban kasa ta sa ana yin wasu aikace-aikace a Daura. Daga cikin hanyoyin da aka gama akwai titin da ya tashi tun daga Fago-Katsayal-Kwarasawa Jirdere-Koza to Kawanar Sabke da Sandamu-Baure.
Kasar Najeriya za ta samu taimako daga kungiyar Duniya ta UNICEF. Kungiyar nan ta UNICEF ta majalisar dinnkin Duniya mai gidauniyar tallafawa kananan yara ta ce za ta taimaki Najeriya a harkar ilmi dsr.
A ranar Alhami ne Legit.ng ta wallafa cewa jami’an rundunar Yansandan Najeriya reshen jahar Kaduna sun bankado wani gida a cikin garin Kaduna da aka tara yara masu kananan shekaru da masu matsakaita shekaru, wasunsu kuma daure da
Rukunin masu sana'ar da hukumar ta sanar za a tantance sun hada da jarumai, mawaka, marubuta, darektoci, furodusoshi, masu daukan hoto da tace wa da sauransu. An shafe tsawon sati hudu ana gudanar da tantancewar kuma abinda ya fi
Gwamnatin Jihar Sokoto ta ce ta gano wasu makarantun kudi guda 10 da aka kirkira na karya. Mai magana da yawun ma'aikatar kula da makarantun frimari da sakandari na jihar, Nura Bello Maikwanci ne ya bayyana hakan a ranar Asabar. A
Wata tipa ta markade wani mai gyaran taya dan shekaru 29 a unguwar Akinhan da ke garin Awowo na karamar hukumar Ewekoro na jihar Ogun.The Nation ta ruwaito cewa wata majiya ta bayyana cewa wani mai mota ne ya kira mamacin, Adeyem
An dade ana tafka muhawarra kan albashi da allawus din 'yan majalisar Najeriya. Akwai rahotanni da dama da suka wallafa mabanbantan adadin kudin da 'yan majalisar ke dauka a duk shekara. Duk da haka, muhimman abu a nan shine koraf
Masu zafi
Samu kari