Latest
Rahotanni sun nuna cewa jama'a sun taru sun yi jan'izar magajin garin Kulodo, babban dansa da wasu mutane 4 da aka kashe a harin 'yan bindiga a Sakkwato.
A labarin nan, za a ji manyan labarai da suka faru tare da jawo cece-kuce a fadin Najeriya inda aka dura a kan gwamnatin Tinubu game da wasu daga cikinsu.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NDC, Peter Obi ya ce matsalar yunwa da ke kara katutu a Arewacin Najeriya abin damuwa ne matuka, ya nemi a kara himma.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa wasu ƴan bindiga sun kai wani hari wata unguwa da ke kan iyakar Abuja da Nasarawa da tsakar daren ranar Juma'a.
Rundunar 'yan sanda ta tabbatar da ceto wadanda yan bindiga suka yi garkuwa da su a coci a jihar Ekiti, sun ce mutum daya ya rasa ransa a hannun masu garkuwa.
Gwamnatin Tarayya ta karɓi 'yan Najeriya biyar da aka ceto daga gidan yarin MACA a kasar Côte d’Ivoire, yayin da mutum na shida ya rasu bayan sakinsa.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce akwai bukatar karin haske daga gwamnatin tarayya kan rahoton da IMF ya fitar game da tattalin arzikin Najeriya.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya yaba da ci gaban taron zikrin Tijjaniyya, yana cewa al'ada ce da sarakunan na baya suka kafa bisa shawarar Sheikh Nasiru Kabara.
Wani rahito da Jami'ar Paris ta fitar ya nuna cewa jihar Kano ce a matsayi na farko a tsskanin mambobin kungiyar ECOWAS wajen kashe kudi a fannin ilimi.
Masu zafi
Samu kari