Latest
Yayin da rikicin jam'iyyar APC ya dauki sabon salo, reshen jam'iyyar na jihar Ribas, ya dakatar da mataimakin sakataren jam'iyyar na kasa, Mista Victor Giadom.
Gwamnan na jihar Kebbi ya na tare da takwarorinsa na jihar Filato; Simon Lalong, da na jihar Jigawa; Abubakar Badaru, yayin da ya ke wannan jawabi. A cewar Bagu
Rundunar 'yan sandan jihar Anambra ta tabbatar da kama wani mutum mai shekaru 24 mai suna Ifeanyi Apusiobi da ke Azu Ogbunike a karamar hukumar Oyi ta Anambra.
A yau, Litinin, 22 ga watan Yuni, 2020, jam'iyyar APC, ta gudanar da zaben fidda dan takararta a zaben kujerar gwamnan jihar Edo, wanda za a yi a watan Oktoba.
Bincike da manema labarai suka gudanar ya nuna cewa, shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi sabbin naɗe-naɗen muƙamai 141 a ma'aikatu da dama cikin kwanaki 81.
Yan jam’iyyar All Progressives Congress (APC) reshen jihar Ribas ta ce sam bata aminta da Igo Aguma ba a matsayin mukaddashin shugaban jam’iyyar na jihar ba.
Kura ya taso a jam'iyyar Peoples Democratic Party bayan sauya shekar mataimakin gwamnan jihar Ondo, Agboola Ajayi zuwa jam'iyyar, ana ganin an fi bashi fifiko.
Kakakin majalisar dokoki na jihar Gombe, Ibrahim Abubakar Sadiq, da wasu 'yan majalisar 5 sun warke daga cutar korona kamar yadda jaridar The Punch ta ruwaito.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya shiga ganawar sirri tare da gwamnonin jam'iyyar APC kan rikicin shugabanci da ya kawo kai gadan-gadan a tsakanin yan jam'iyyar
Masu zafi
Samu kari