Latest
Kasar China ta gargadi kasashen Amurka da Isra'ila kan kai farmaki kan sabon jagoran addinin Iran, Mojtaba Khamenei, ta ce lamari na ja cikin gida.
Amurka ta nuna damuwa kan wasu hare-hare da Isra'ila ta kai kan kasar Iran. Hare-haren sun jawo alakar manyan kawayen guda biyu na iya samun matsala.
Matatar Dangote da ke jihar Legas ta sake kara farashin kowace litar fetur zuwa N1,175 a matakin sari ga yan kasuwa, ta kuma kara farashin man dizal.
'Yan ta'addan kungiyar Boko Haram sun kai wani harin ta'addanci a jihar Borno. Harin na 'yan ta'addan ya jawo an hallaka kwamandan rundunar sojoji.
Mataimakin gwamnan jihar Zamfara, Mani Malam Mummuni ya sanar da sauya shekar Gwamna Dauda Lawal daga PDP zuwa jam'iyyar APC mai mulkim Najeriya.
Kungiyar Boko Haram ta mamaye garin Ngoshe a jihar Borno, ta sace mata 100 tare da kashe sojoji. Rundunar soji ta kashe fiye da ƴan ta'adda 50 ta sama.
Sanatan Taraba ta Kudu, David Jamkuta ya tabbatar da cewa jirgi mai zaman kansa da suka shiga domin zuwa Takum ya samu tangardar fasaha kuma ya koma Abuja.
Kotun daukaka kara ta zartar da hukunci a shari'ar da ke gabanta kan rikicin shugabancin jam'iyyar PDP wadda ta kasance babbar jam'iyyar adawa a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya karyata cewa yana shirin angwancewa a ranar 29 ga watan Maris 2026.
Masu zafi
Samu kari