Latest
Wani ɗan majalisar Amurka ya ce gwamnatin Donald Trump za ta sa ido sosai kan yadda zaɓen Najeriya na 2027 zai gudana domin tabbatar da sahihancinsa.
Shahararriyar jarumar finafinai a masana'antar Nollywood, Halima Abubakar, ta sauya addini daga Musulunci zuwa Kiristanci. Ta yi bayanin dalilin yin hakan.
Gwamna Bala Mohammed ya yi alhinin rasuwar tsohon Kwamishinan Harkokin Addini, Alhaji Yakubu Ibrahim Hamza, wanda ya rasu a Abuja bayan doguwar jinya.
Tsohon mataimakin gwamnan Bauchi, Sanata Baba Tela, ya rasa 'ya'yansa biyu, Mustapha da Ummi, bayan mummunan hatsarin mota a hanyar Bauchi zuwa Azare.
Mataimakin shugaban jam'iyyar LP na kasa (shiyyar Kudu maso Yamma), Abayomi Ararambi, ya zargi dan takarar shugaban kasa na NDC, Peter Obi, da bata masa suna.
Shirye-shiryen siyasar zaɓen shekarar 2027 na ci gaba da jinkirta aiwatar da cikakken 'yancin kuɗaɗen ƙananan hukumomi duk da hukuncin Kotun Ƙoli.
Shugaba Bola Tinubu ya yi jimamin rasuwar Alhaji Ganiyu Kolapo Oseni, yana mai cewa shi ne mutumin da ya fara shigar da shi siyasa kuma ya taimaka masa.
Sanata mai wakiltar Abia ta Arewa a Majalisar Dattawa, Uzor Orji Kalu, ya bayyana cewa Shugaba Bola Tinubu bai da abokin hamayya a zaben shekarar 2027.
Duk da ficewar wasu jiga-jiganta saboda rikicin zaɓen fitar da gwani, jam'iyyar APC ta ci gaba da ƙarfafa rinjayenta ta hanyar nasarori da sauya sheƙa.
Masu zafi
Samu kari