Latest
An tabbatar da cewa wasu mahara da ba a san ko su waye ba sun kai hari Okele-Ejule a ƙaramar hukumar Ofu ta Kogi, inda ake fargabar sun kashe akalla mutum bakwai.
Likitoci sun danganta karuwar sababbin masu kamuwa da HIV a Najeriya da talauci, raguwar tallafin ƙasashen waje da kuma raguwar wayar da kan jama'a.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare ya ce gwamnatinsa ba za ta taɓa yin sulhu da ƴan bindiga ba, sai dai su miƙa wuya ko su fuskanci hukunci.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Gombe sun samu nasarar cafke wasu mambobin kungiyar 'yan fashi da makami. Miyagun sun bada bayanai bayan shiga hannu.
Jam'iyyar APC a Kwara ta fara gangamin tazarcen Bola Tinubu da shirye-shiryen zaɓen 2027, yayin da ta ce zaɓen fitar da gwani ya gudana cikin lumana.
Ozonna Soludo, dan gwamnan jihar Anambra ya jawo takaddama a kafafen sada zumunta bayan ya saki bidiyon wakar sukar manyan mutane har da mahaifinsa.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare, ya yi magana kan sulhu da 'yan bindiga. Gwamnan ya bayyana cewa ba zai tattauna ko sulhu da 'yan bindiga ba.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-hare a wasu kauyukan jihar Sokoto. Hare-haren sun jawo mutane da dama sun tsere daga gidajensu don samun tsira.
Gwamnatin Tarayya ta yi Allah wadai da kisan wasu 'yan Najeriya biyu a Afirka ta Kudu, tare da neman a gudanar da bincike cikin gaggawa a hukunta masu hannu.
Masu zafi
Samu kari