Latest
Shugaba Donald Trump ya yi wa Emmanuel Macron da matarsa Brigitte Macron shagube da cewa tana ba shi wahala wanda ya tayar da kura a Faransa da yan kasar.
Kasashen da musulmi suka fi rinjaye ciki har da Saudiyya da Masar sun nuna adawada dokar hukuncin kisa da Isra'ila ta amince da ita kan Falasdinawa.
Biyo bayan umarnin Shugaba Tinubu, manyan ministoci hudu da shugabannin hukumomin tarayya sun yi murabus domin tsayawa takarar Gwamna da Sanata a zaben 2027.
A labarin n an, Femi Fani Kayode, jigo a APC ya gano irin matsalolin da za su hana ADC cimma manufar kawar da gwamnatin APC a yayin zaben 2027 mai zuwa.
Dan kasar Amurka, Alex Barbir ya sanar da fita daga Najeriya. Ya yi magana ga Sheikh Gumi da Bashir Ahmad. Bashir ya ce korar shi da kasar nan aka yi.
Masu ruwa da tsaki na jam'iyyar APC a jihar Katsina sun goyi bayan Yusuf Buhari ya yi takarar majalisar wakilai a zaben 2027. Sun goyi bayan Dikko Radda.
Gwamnoni da 'yan majalisar APC sun fara kira da a ba su tikitin takara kai tsaye yayin da wasu gwamnonin da suka gama suke neman tikitin takarar Sanata.
Kungiyar Afenifere ta bayyana jam’iyyar SDP a matsayin wadda za ta marawa baya a zaben 2027, yayin da kungiyar ACF ta fayyace matsayinta na mai sanya ido kawai yau.
Dan Majalisa na jam'iyyar Democrat a Majalisar dokokin Amurka, Seth Moultonya caccaki Donald Trump kan yadda yake kokarin jefa rayuwar sojoji cikin hadari.
Masu zafi
Samu kari