Latest
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya lashe jihohi 19 a zaben fidda gwani na shugaban kasa na APC, yayin da rahotanni suka nuna ya samu kuri’u 100% a jihar Borno.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a wurin da ake gudanar da zaben fitar da gwani na jam'iyyar ADC. Sun yi awon gaba da jami'in hukumar INEC.
Tsohuwar minista Nkeiruka Onyejeocha ta yabawa APC kan yadda aka gudanar da zaben fidda gwani cikin lumana, tana cewa hakan ya nuna goyon bayan jama’a ga Tinubu.
Gwamnatin jihar Oyo ta fara rabon kayan abinci masu rangwame ga ma’aikata kafin Babbar Sallah, inda ta kashe sama da Naira miliyan 120 kan shinkafa, mai da raguna.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi magana kan tattaunawa domin cimma yarjejeniyar zaman lafiya da Iran. Trump ya ce tattaunawa ta yi nisa.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya samu kuri’u 915,840 a zaben fidda gwani na APC a Kano da Borno gabanin babban zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Tsohon shugaban hukumar inshorar lafiya ta kasa (NHIS), Farfesa Usman Yusuf, ya shigar da korafi gaban 'yan sanda kan Sanata Rabiu Musa Kwankwaso.
Iran ta amince za ta mika tarin sinadarin uranium da aka tace sosai, a yarjejeniyar da aka ce shugaban Amurka Donald Trump ya sanar a yaƙin da ake yi.
Gwamna Siminalayi Fubara ya rasa goyon bayan Shugaba Bola Tinubu da APC bayan zargin ya karya yarjejeniyar sulhu tsakaninsa da Nyesom Wike kan siyasar Rivers.
Masu zafi
Samu kari