Latest
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar hamayya ta ADC ta yi mamakin yadda ake samun karuwar kashe kudi a kamfanin mai ta NNPC ba tare da bayani ba.
Jam'iyyar ADC ta nada Bello Isah Ambarura mataimakin dan takarar gwamnan Sokoto na 2027 tare da Manir Muhammad Dan-Iya bayan tattaunawa da masu ruwa da tsaki.
Isaac Fayose ya yi ikirari Bola Tinubu ya nada yayansa Ayo Fayose mukami ne kawai saboda ziyarar da Peter Obi ya kai masa kwanan nan, ya roki ya hakura da kujerar.
Lionel Messi ya yi magana bayan Argentina ta sha kashi a hannun Spain a wasan ƙarshe na Kofin Duniya na 2026, yana bayyana raɗadin rashin nasarar.
An kai hari kan tankar mai a Hormuz wanda ya sa ma'aikata guduwa, yayin da Iran ta yi ikirarin cewa jiragen mai biyu sun kama da wuta sakamakon fashe-fashe a ruwa.
Shugaban Nicaragua Daniel Ortega ya sanar da soke gudanar da zaɓe a ƙasar baki ɗaya, matakin da masana da 'yan adawa suka ƙwatanta da tabbatar da mulkin kama-karya.
Mohammed Manu Malala ya janye burinsa na neman gwamnan Gombe, ya kuma bayyana goyon bayansa ga ɗan takarar PDP, Isa Ali Ibrahim Pantami, a zaɓen 2027
Faransa ta fusata kan zargin cin zarafin ma'aikatan jakadancinta a Iran, yayin da rundunar IRGC ta Iran ke da'awar kaddamar da hare-hare kan sansanonin sojin Amurka.
EFCC ta musanta binciken Shugabar NIS, Kemi Nandap, kan zargin karɓar kuɗaɗen biza ba bisa ƙa’ida ba, tare da tabbatar da cewa ana binciken wasu jami’ai.
Masu zafi
Samu kari