Latest
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makami sun sake kai wani harin ta'addanci a jihar Borno. 'Yan ta'addan sun kashe sojoji da fararen hula yayin harin da suka kai.
Gwamnatin jihar Bayelsa ta tabbatar da hatsarin wata mota da ke dauke da masu zuwa jana'izar marigayi mataimakin gwamna, Sanata Lawrence Ewhrudjakpo.
Gwamnan jihar Bauchi ya amince da tsarin sanya limamai da fastoci samun alawsu duk wata. Gwamnati za ta rika biyansu ba tare da nuna bambanci ba.
Jam'iyyar hadakar yan adawa watau ADC ta kara karfi a jihar Kuros Riba bayan ahigar tsohon gwamna, Donald Duke, wanda ya karbi katin zama cikakken mamba.
Kashim Shettima ya buɗe rukunin gidaje 133 a Tudun Biri, Jihar Kaduna, a matsayin cika alkawarin Shugaba Tinubu ga al'ummar da harin sojoji ya shafa a bisa kuskure.
Rahotanni sun nuna cewa yan sanda sun kama wani limamim masallacin Juma'ada mutane uku bisa zargin kisan wani mai fenti bayan ya je sallar da asuba.
Runduna ta 13 ta sojin Najeriya ta musanta zargin fyaɗe da karɓar kuɗi a Cross River; ta ce an shirya bidiyon da ake yadawa don yaudarar jama'a da bata sunan jami'ai
Tsohon shugaban jam'iyyar APC na kasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya ce Najeriya ba ta taba samun shugaba cikakken dan siyasa kamar Bola Ahmed Tinubu.
Minista Nyesom Wike ya aika wa shugabannin JUAC takardar gargaɗin tura su gidan yari bayan sun ƙi janye yajin aikin da suka shiga duk da umarnin kotu.
Masu zafi
Samu kari