Latest
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NDC a zaben shekarar 2027 da ke tafe, Peter Obi, ya bayyan kwarin gwiwar cewa ba zai sha kashi ba a zaben.
A labarin naan, za a ji cewa hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta sanar da jama'a rana da lokacin da za su zo karbar katin zabensu a jihar Osun.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon 'dan takarar shugaban kasa a Najeriya Rabiu Musa Kwankwaso ya yi martani ga kalaman tsohon gwamnan Borno Ali Modu Sheriff.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya hango yadda tikitin Muslim-Muslim zai yi wa takarar Bola Tinubu mummunar illa a 2027.
A labarin nan, za a ji tsohon ministan tsaron Najeriya, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya bayyana mafitar da za su bi wajen kawo karshen rashin tsaro idan sun ci zabe.
An kafa tarihi a gasar Kofin Duniya na shekarar 2026, ba kawai a filin wasa ba har ma ta fuskar kuɗi! Spain, ta sami kyautar dala miliyan 51 bayan ta doke Argentina.
Rabiu Kwankwaso ya ce Peter Obi zai cika alkawarin yin wa’adin shekaru hudu kacal idan ya lashe zaben 2027, yana mai cewa sun sanya yarjejeniyar a rubuce.
Gwamnatin Tarayya ta karyata jita-jitar cewa Ministan Tsaro, Janar Christopher Gwabin Musa (mai ritaya), zai yi murabus, tana mai cewa labarin kirkirarre ne.
Dakarun Operation HADIN KAI sun kama wani ɗan Sudan da wasu mutum uku da ake zargi da taimaka wa kungiyar ISWAP, tare da ƙwato kayayyaki a Borno da Yobe.
Masu zafi
Samu kari