Latest
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NDC a zaben 2027, Peter Obi ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya yi murabus daga kujerarsa kan matsalar rashin tsaro.
Cikakken jawabin Isa Ali Pantami a gidan Sule Lamido. Cikin mahalarta taron akwai shi Mustapha Sule Lamido mai takarar gwamna da shugaban PDP na Jigawa.
Cristiano Ronaldo ya sanar da cewa gasar cin kofin duniya ta FIFA 2026 ita ce ta karshe da zai buga wa Portugal, yana mai cewa zai yi ritaya a lokacin da ya ga dama.
Hafsun sojin kasa na Najeriya, Laftanar Janar Waidi Shuaibu ya sanar da cewa an horas da sojoji 14,000 cikin 28,000 da shugaba Bola Tinubu ya ce za a dauka.
A labarin nan, za a ni cewa matatar man Dangote ta yi jigilar man jiragen sama zuwa Turai wanda ya haura wanda kasar Amurka ta kai kasar nan a yan kwanakin nan.
Kungiyar Izalawan Kwankwasiyya ta bayyana cewa tana tare da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso a zaben 2027 kuma ba za ta zabi Abba Kabir Yusuf ba kamar yadda Izala ta ce.
Matar Nasir El-Rufai ta ce babu gudu babu ja da baya a goyon bayan Isa Ashiru Kudan. Hakan yana zuwa ne bayan bullar wata wayar tarho tsakanin 'dan takaran da wani.
Kamfanin Transact zai ba daliban jami'o'i 20 a Najeriya kyautar kudi bayan sun yi zarra a fadin duniya. Kowane dalibi zai samu kudi N100,000 kyauta.
Jam'iyyar APC na shirye-shiryen daura bayanan 'yan takararta a shafin hukumar zabe ta kasa. A lokacin za a fadi sunan mataimakin Bola Tinubu a 2027.
Masu zafi
Samu kari