Latest
Tsohuwar jaruma, Mansurah Isah ta bayyana yadda gwajin kwayoyi ya ba ta damar samun tayin aiki, tare da gargadin matasa kan illar amfani da miyagun kwayoyi.
Wani hadimin mataimakin shugaban majalisar wakilan Najeriya, Benjamin Kalu, ya yi murabus daga kan mukaminsa. Hadimin ya bayyana dalilinsa na daukar matakin.
Wani dan gwagwarmaya mai fafutukar neman sauyi, Segalink ya soki halayen dan takarar shugaban kasa na NDC, Peter Obi, ya ce bai dace da mulkin Najeriya.
Wata daliba 'yar Najeriya da ta kammala karatunta a Ukraine ta rasa ranta sakamakon hare-haren Rasha. Dalibar ta rasu tana gab da karbar kwalin karatunta.
Wasu mutane da ake zargin 'yan daban siyasa ne sun hallaka wani malamin Islamiyya a jihar Bauchi. Sun kashe mutumin ne bayan takaddama ta barke tsakaninsu.
Ma'aikatan gwamnatin tarayya sun bukaci a biya hakkokinsu da ak rike kuma a kara mafi karancin albashi zuwa N300,000 saboda tsafar rayuwa a Najeriya.
Danyen mai yana tashi a duniya ake ganin canji a litar fetur a gidajen mai amma idan ya sauka sai labarin ya canza. Dangote ya fadi abin da ya hana fetur ya yi araha
Hukumar NiMet ta yi gargadin cewa jihohi 27 na Najeriya na cikin hadarin ambaliyar ruwa tsakanin 1 zuwa 10 ga Yuli, tare da bukatar daukar matakan kariya.
Waus fitattun mus ruwa da tsaki a jihat Gombe sun ayyana cikakken goyon bayansu ga dan takarar gwamna na jam'iyyar APC, Jamil Isyaku Gwamna a zaben 2027.
Masu zafi
Samu kari