Latest
Matar shugaban kasa, Sanata Remi Tinubu ta girbe amfanin d ata shuka a fadar shugaban kasa. Ta girbe alayyahu, rama da sauran kayan gona. Ta bukaci a koma gona.
A labarin nan, za a ji cewa gwamantin Bola Ahmed Tinubu ta fito da bayanai kan zargin hukumar bogi da aka kafa a karkashinta na da asusu a bankin CBN a kasar nan.
Shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila, ya yi barazanar kai shugaban ma'aikatar bogi, Adeniyi Adeyemi, kara gaban kotu kan zargin bata suna.
An ji cewa wasu mutane sun taru sun kashe wani mutum a karamar hukumar Ajingi a yankin Balare kan zarin ya saci babur a jihar Kano. Sun kona gawar shi.
Nkemakolam Ukandu na ADC ya yi karar Babban alkalin kotun tarayyar, John Tsoho da kuma Peter Lifu a kotu, yana zarginsu da nuna son kai, a karshe zai yi kashin N100m
Dan wasan gaba na kasar Portugal, Cristiano Ronaldo, ya bayyana cewa bai yi nadama ba kan yadda wasansa na karshe a gasar cin kofin duniya ya kasance.
Matasan yankin masarautar Borgu sun yi ikirarin cewa wasu miyagun yan bindiga sun ƙona kauyuka akalla 7, sun rabamutane da gidajensu a jihar Neja.
'Yan kwallon Amurka sun sha kashi a hannun kasar Belgium da ci 4-1 a gasar cin kofin duniya a Amurka. Hakan na zuwa ne duk da kokarin da Trump ya masu.
A labarin nan, za a ji cewa ana zargin jami'an rundunar yan sandan Najeriya sun yi ram da mahaifin Adeniyi da ake zargi da badakalar kafa ma'aikatar bogi.
Masu zafi
Samu kari