Latest
A labarin nan, za a ji cewa wani bincike da aka gudanar ya tabbatar da cewa Amurka ce ta jefa bam a kan wasu dalibai da ke Iran bayan ya sha musanta hakan.
Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya koka cewa za su kashe kudi sosai a yakin da suka fara da Iran. Ya bayyana cewa yakin ya riga ya zama dole.
Kungiyar IMN ta 'yan Shi'a a ta sanar da cewa za ta fito zanga-zangar ranar Kudus da kuma nuna fushin kashe Khamenei a Abuja, ta yi wa Amurka raddi.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya kara jan kunnen Iran kan yunkurin dasa nakiyoyi a mashigar Hormuz da jiragen mai ke wucewa.
Mai martaba sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado Bayero ya fara shirye-shiryen hawan sallah a Kano. Ya tura takardar sanarwa ga 'yan sandan jihar Kano.
A labarin nan za a ji cewa Aliyu Sani Madakin Gini da ke wakiltar Dala a majalisar tarayya ya sanar da dalilansa na sauya sheka daga NNPP zuwa APC.
Shugaba Bola Tinubu ya naɗa Lamido Yuguda a matsayin sabon Mataimakin Gwamnan CBN. Yuguda tsohon shugaban SEC ne kuma masanin tattalin arziki a IMF.
Shugaban kasar Faransa, Emmanuel Macron ya bayyana cewa duk da an yi wa Iran illa a hare-haren da Amurka da Isra'ila suka kai, har yansu kasar na da sauran karfi.
Gabas ta Tsakiya: Ana fargabar kasar Iran na iya kai hari Camp Lemonnier, wanda shi ne kaɗai babban sansanin sojin Amurka na din-din-din a nahiyar Afrika.
Masu zafi
Samu kari