Latest
Wasu manyan kwamandoji a kungiyar ta'addanci ta Boko Haram sun mika wiya ga dakarun sojojin Najeriya. Dakarun sojojin sun samu muhimman bayanai a hannunsu.
Hukumar NIS ta fitar da sabon tsarin sabunta fasfo ga 'yan Najeriya mazauna kasashen waje, tare da bayyana matakan amfani da tsarin kai-da-kai cikin sauki.
An fara gudanar da jana'izar tsohon jagoran addini na kasar Iran, marigayi Ayatollah Ali Khemenei. Za a kwashe ana jana'izar Khamenei a wurare daban-daban.
Gwamna Francis Nwifuru na jihar Ebonyi ya musanta rahotannin da ke yawo game da jita-jitar da ake yaɗawa wai ya yi wa ministan Abuja, Nyesom Wike barazana.
Kungiyar Arewa Youth Merger Group (YMG) ta samu nasarar sulhunta kungiyoyin yan daba da ke gaba da juna da taimakon hukumomin tsaro da gwamnatin Kano.
A wannan labari, za a ji cewa gwamnatin jihar Zamfara ta yi gargadin cewa duk wanda ya rika sulhu da yan bindiga zai yi wa kansa, kuma babu ruwanta.
Ministan Ayyuka, David Umahi, ya bayyana cewa dan takarar shugaban kasa a NDC, Peter Obi ba barazana ba ne ga Shugaba Bola Tinubu ko APC a zabe mai zuwa.
Haj Naja’atu Muhammad ta fayyace wanda zai yi wa ADC takarar gwamna tsakanin Ibrahim Khalil, Ibrahim Little da Nasir Gawuna. Mataimakiyar shugabar ADC ta yi magana.
A labarin nan, za a ji cewa uwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu ta shirya zaben wasu daga cikin matan Kano a koya masu sana'ar soya kosai.
Masu zafi
Samu kari