Latest
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi ikirarin cewa kasar Iran ta shirya mika wuya a yakin da ake yi. Trump ya bayyana hakan ne ga shugabannin kasashen G7.
Rahotanni daga Kudancin Lebanon sun nuna cewa Sheikh Hassan Ghandour ya rasu sakamakon raunukan da ya samu a hare-haren da Isra'ila ta kai har gidansa.
Biritaniya ta zargi Rasha da marawa Iran baya a yakin Amurka da Isra'ila. Minista Healey ya ce Putin na amfani da dabarun Ukraine don taimakon Iran.
Shugaban Iran, Masoud Pezeshkian, ya bayyana albashin sa na $1,000, yana nuna yanayin tattalin arziki mai tsanani da faduwar darajar Rial da barkewar zanga-zanga.
Gwamnatin jihar Kano, karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf, ta kaddamar da wani shiri wanda zai tsamo miliyoyin mata daga kangin talauci.
Kasar China ta sanar da tallafin $200,000 ga iyalan daliban da aka kashe a harin makami a Iran, wanda Amurka da Isra’ila suka zargi da kai harin.
A labarin nan, za a ji vewa iyalan tsohon gwamnan Kaduna sun bayyana cewa babu kamshin gaskiya a tattare da zargin da ICPC ke yi wa Nasir El-Rufa'i.
Wasu daga cikin dakarun sojojin Amurka sun gamu da ajalinsu a fagen daga. Sojojin sun mutu ne bayan jirginsu ya fado daga sararin samaniya a Iraq.
Rahotanni sun bazu cewa Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya bace na kwanaki biyar, amma bincike ya tabbatar da cewa wannan ikirari ba gaskiya ba ne.
Masu zafi
Samu kari