Latest
Majalisa ta yi watsi da bukatar kwace MTN da DStv, ta bukaci gwamnati ta kara matsin lamba domin kare 'yan Najeriya daga hare-haren kyamar baki a Afirka ta Kudu.
Matar tsohon gwamnan jihar Kaduna, Hajiya Asia El-Rufai, ta roƙi Shugaba Tinubu ya tabbatar mijinta ya samu adalci da hakkoƙin kundin tsarin mulki.
Elon Musk ya yi asarar sama da dala biliyan 51 bayan faduwar hannayen jarin SpaceX da Tesla, amma har yanzu shi ne wanda yafi kowa kudi a duniya.
Rahotanni sun nuna cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf na Kano, na cikin wadanda suka halarci taron gwamnonin APC da ke wa'adin farko a Birnin Kebbi ranar Talata.
Gwamnatin Tarayya ta raba takin zamani da sauran kayan noma ga manoma 5,642 a jihar Gombe domin tallafa musu a daminar 2026 da ƙara samar da abinci.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta cafke mutum shida da take zargi da hannu a kisan gillan da aka yi wa wass bayin Allah matafiya a kusa da Mafaban Jos.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba da umarni ga hukumar ICPC kan ma'aikatar bogi. Shugaba Tinubu ya umarci a gudanar da bincike tare da kawo masa rahoto.
Majalisar Dattawa ta bukaci gwamnatin Tinubu ta dakatar da shirin gyaran tubabbun 'yan Boko Haram, tana cewa rashin tsaro da kashe-kashe sun kara kamari.
Rabiu Musa Kwankwaso ya bada labarin zuwansu wajen Shehu Shagari.Shehu Yar'adua ya yi nasarar samun zama ‘dan takarar shugaban kasa kafin a soke zabukan.
Masu zafi
Samu kari