Latest
Femi Adesina, mai ba wa shugaban kasa shawara na musamman a kan yada labarai, ya ce Shugaba Muhammadu Buhari ya tabbatar wa gwamnonin jihohi 36 cewa mulkinsa.
A jiya da dare ne aka sake shiga ofishin CPS, aka sace wasu kudi a gidan Gwamnatin Akwa Ibom. An saci kudin ne a ofishin CPS, inda kwanakin baya aka yi sata.
Baya gataron APC NEC, gwamnonin jam'iyya mai mulki sun yi wani taro a ranar Litinin da yamma, inda suka tattauna a kan zuwa shugaba Buhari gaban majalisar kasa.
Mayakan kungiyar ta'addanci ta ISWAP, wacce ke haɗe da ƴan jihadin ƙungiyar IS a jihar Borno, sun sheƙe sojoji goma tare da yin garkuwa da ɗaya daga cikinsu, ka
Da alamu har gobe dai Gwamnati ta gaza shawo kan ASUU ta bude Jami’o’i, ta koma bakin-aiki. ASUU ta zargi Gwamnatin Tarayya da kin cika alkawuran da ta dauka.
Amma Obasanjo a cikin wani jawabi da mai taimaka masa wajen yaɗa labarai, Kehinde Akinyemi, ya fitar bayan wata ganawa a ranar Laraba, ya ce bai halarci zaman s
Mista Abdulrasheed Abdullahi Maina ya sulale zuwa Nijar bayan an bada belinsa a kotu. Mutumin da ake nema ruwa a jallo, ya batar da kama, ya yi fasfon bogi.
Kwamitin zartarwar jam'iyyar APC ya yi watsi da kiran da jam'iyyar PDP ta yi na cewa shugaba Muhammadu Buhari ya yi murabus saboda matsalar rashin tsaro da ta a
Gwamnatin tarayya ta karyata ikirarin da shugaban kungiyar malaman jami'o'in Najeriya, ASUU, Farfesa Biodun Ogunyemi ya yi na cewa ta gaza cika alkawurran data
Masu zafi
Samu kari