Latest
Fusatattun matasa sun kashe wasu mutane uku da ake zargin masu garkuwa da mutane ne a yayin da suka yi yunkurin kai hari a Goronyo a ranar Laraba. Matasan sun k
Wata kungiyar karkashin inuwar #IstandwithBuhari# tace shugaban kasa Muhammadu Buhari ba zai saurari miyagun da ke kira gareshi ba da ya sauka mulki kafin cika.
An kashe wani mai aikin daukar hoto a sashen labarai na karamar hukumar Jibia, Ibrahim Dankabo, ranar Litinin yayin da yan bindiga suka yi garkuwa da mutane, ra
Olusegun Obasanjo ya ce dole a 2023 ayi wa Najeriya sabon lale, ko kasar nan ta wargaje gaba daya. Obasanjo ya na goyon-bayan a samu sabon jini ya zama Shugaba.
Gwamnan babban bankin Najeriya, Godwin Emefiele, ya lashi takobin cewa ba zasu sake yarda wani ya shigo da Masara daga kasar waje ba, cewar jawabin bankin.
Hukumar yaki da rashawa da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta'anati, EFCC ta kama wani da ake zargi da safarar sassan mutane, rahoton The Cable. A wata sanarw
Wasu 'yan bindiga dauke da miyagun makamai sun sace daliban jami'ar jihar Abia dake Uturu (ABSU).Kamar yadda rahotanni suka bayyana, lamarin ya auku ne a cikin.
Wasu mazauna Unguwar Yamadawa a Dorayi Babba dake kwaryar birnin Kano sun kama wasu yan bindiga biyu da daren ranar Laraba bayan yunkurin su na satar mutane ya
Darakta Janar na hukumar kula da sararin samaniya ya bayyana cewa, Najeriya na bukatar samun karin tauraron dan Adam wajen tabbatar da kame masu aikata laifuka.
Masu zafi
Samu kari