Latest
Rundunar yan sanda ta gurfanar da malamin ABU, Dr. Bashir Kurfi a gaban kotu kan kalaman da ya yi da ake ganin suk bata sunan gwamnatin jihar Katsina.
Shugaba Donald Trump ya bayyana damuwa game da yarjejeniyar tsagaita wuta da Iran ta ƙare, bayan sabbin hare-hare tsakanin ƙasashen biyu da ake ta yi.
Zaman Majalisar Wakilai ya rikice bayan bukatar gayyatar Shugaba Bola Tinubu domin ya yi bayani kan jinkirin aiwatar da kasafin kudin shekarar 2025.
Attajirin Najeriya, Alhaji Aliko Dangote ya sanar da cewa ya zabi wani yanki na kasar Kenya da zai gina sabuwar matatar man fetur a Gabashin nahiyar Afrika.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NDC, Peter Obi, ya nuna shakku kan yiwuwar takararsa a zaben 2027. Ya bayyana cewa gwamnati ta ta so 'yan adawa a gaba.
'Yan bindiga dauke da makamai sun sake kai harin ta'addanci a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun kashe mutane bayan sun rika harbi kan mai uwa da wabi.
Rundunar 'yan sandan Nasarawa ta tabbatar da sace daliban FULafia uku, inda ta ceto daya tare da kaddamar da samame domin kubutar da sauran biyu.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yuauf na shirin kawo karshen rashin ruwa a wasu kauyuka da ke kananan hukumomi a cikin yan kwanakin nan.
Sarkin Gombe, Alhaji Abubakar Shehu Abubakar III ya gana da Sarkin Zazzau Ahmed Nuhu Bamalli. Sun tattauna batun hadin kai a Najeriya, musamman Arewa.
Masu zafi
Samu kari