Latest
Gwamnonin APC 21 sun bayyana cikakken goyon bayansu ga Shugaba Bola Tinubu, suna mai cewa gyare-gyarensa suna da muhimmanci wajen farfaɗo da Najeriya.
Majalisar Dattawa ta fito ta yi magana kan batun amincewa da kasafin kudin N1.3bn na ma'aikatar bogi. Ta bayyana cewa ba ita ce ta sanya kudaden ba.
Mai ba Atiku Abubakar shawara kan yada labarai, Paul Ibe, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya dakatar da Femi Gbajabiamila kafin binciken ICPC ya fara.
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya zauna da malaman Izala da Darika, manyan sarakunan Arewacin Najeriya da sauransu kan rashin tsaro a Arewacin kasar.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban ƙaramar hukumar Tangaza a jihar Sakkwato, Isa Kalanjeni, ya bayyana dalilansa na hakura da jam'iyyar APC da kujerarsa.
Legit Hausa ta yi bincike kan jita-jitar cewa alkali 'Tsamma Abubakar' ya makance bayan ba shugaba Tinubu nasara a kotu bayan zaben shugaban kasa na 2023.
Rundunar sojin Amurka ta kaddamar da hare-hare a Iran bayan farmakar wani jirgin ruwa a Hormuz. Iran ma ta kai harin ramuwa.Hakan ya zo ana jana'izar Khamenei.
Kakakin ADC na kasa, Bolaji Abdullahi ya fitar da jawabi game da rigimar ICPC da Nasir El-Rufai. Jam’iyyar ADC ta yi magana game da halin da El-Rufai yake ciki
Rundunar yan sandan birnin tarayya Abuja ta kaddamar da samame a wurare masu haɗari. Ta kama sama da mutum 500 da ake zargi.a yankunan Abuja da kewaye.
Masu zafi
Samu kari