Latest
Gwamnatin jihar Sokoto ta amince da Naira miliyan 155 ga Ma'aikatan Harkokin Addinin Musulunci na jihar domin siya wa malamai babura a jihar domin su rika yin d
A makon jiya aka samu N1bn a akawun din wani Ma’aikacin gwamnati a Najeriya. Mr. Abdulrasheed Bawa ya yi wannan bayani a lokacin da ya je majalisar dattawa.
Manyan shugabannin yan bindigan jihar Zamfara, Dogo Gide da Black 'Baki' sun ja kunnen manoman wasu yankuna akan cewa sai sun fara musu aikin gonakinsu kafin su
Yunkurin kare Makiyaya ya jawo Gwamnan Ondo, ‘Yan Majalisa sun soki Abubakar Malami. Kakakin Majalisa ya yi kaca-kaca da Ministan shari’a, ya ce yayi murabus.
Gwamnatin jihar Kaduna da kungiyar kwadagon Najeriya NLC sun yi yarjejeniya kan shirin sallamar ma'aikata kimanin 7000 da gwamnatin El-Rufa'i ke shirin yi.
Ofishin Farai Ministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, a ranar Alhamis ta sanar da tsagaita wuta domin kawo karshen rikicin da ta kwashe kwanaki 11 tana yi da kun
Za ku ji ainihin yadda Sojojin ISIS akalla 300 ne su ka shiga dajin Sambisa a ‘yan watannin nan. Wadannan mayaka ne suka yi sanadiyyar mutuwar Abubakar Shekau.
Ma'aikatar Noma da Raya Karkara, a ranar Alhamis ta tabbatar da abin da wani takardar gwamnati ya kunsa tana mai cewa takardar sahihi ne kuma ta gina wa makiyay
Rahotanni kan mutuwar shugaban kungiyar ta'addanci ta Boko Haram, Abubakar Shekau yana ta yaduwa inda ake alakanta ta da kutse da miyagun mayakan ISWAP suka yi.
Masu zafi
Samu kari