Latest
Gwamnatin jihar Borno ta haramta sayar da gawayi da itace a titunan Maiduguri, birnin jihar kuma ta baiwa yan kasuwa kwanaki biyu su koma kasuwar dake titn Damb
Hukumar yan sanda a jihar Kebbi a ranar Asabar ta tabbatar da kisan mutum 88 da tsagerun yan bindiga suka yi a karamar hukumar Danko/Wasugu na jihar Kebbi.
Kamfanin Twitter ya nuna shirinsa na taimakon 'yan Najeriya wurin amfani da kafar sada zumuntar duk da gwamnatin tarayya ta dakatar da hakan.A wata takarda da.
An gano ma'aikatan filin jirgin sama a cikin wani bidiyo dauke da shebur suna kwakulo laka yayinda wani jirgi zame ya kuma makale a yayin da yake shirin tashi.
Ministan sharia, Abubakar Malami, a ranar Asabar, 5 ga watan Yuni, ya yi umurnin gurfanar da wadanda suka karya umarnin Gwamnatin Tarayya na dakatar da Twitter.
Kungiyar ta'addanci ta ISWAP ta bayyana dalilinta na kashe shugaban kungiyar ta'addanci ta Boko Haram, Abubakar Shekau.A wani sakon cikin gida daga shugaban IS.
Yan bindiga sun kai mumunan hari karamar hukumar Igabi da karamar hukumar Chikun dake jihar Kaduna inda suka hallaka akalla mutum 5 tare da jikkata wasu 2.
Ibrahim Dan Maliki, wanda ya sayi abun hawansa shekaru 40 da suka gabata ya nuna matukar kaunarsa ga keken kuma ya ce zai hau shi har sai mutuwa ta raba su.
Wasu yan bindiga sun hallaka mutum uku tare da jikkata wasu da dama akan Hanyar zariya zuwa Kaduna. Hakanan wasu yan bindiga sun kashe mutum biyu a Ƙauyen Kabai
Masu zafi
Samu kari