Latest
Gwamnatin jihar Kano ta rushe makarantar da da Sheikh Abdul jabbar Nasiru Kabara ke yi wa dalibansa karatu a kusa da Jauful-Fara da ke filin mushe a Kano, kamar
Majalisar zartarwa ta jihar Kano ta amince da fitar da wasu kude domin aiwatar da ayyuka daban-daban a jihar ciki harda auren mata da yawa a fadin yankinta.
Gwamnatin jihar Kano ta ce ta dame mabarata 500 kan laifin saba dokan hana barace-barace a kan hanya a cikin jihar. Kwamishanar harkokin matan jihar, Dr Zahra’u
Gwamnatin tarayya ta shiga tattaunawa da wasu kashen duniya domin samun rigakafin Korona nan da karshen watan Febrairu, 202. cewar Ministan waje, GeofreOnyeama.
An ba 'yayan jam'iyyar All Progressives Congress (APC) da suka ji munanan rauni a yayin taron masu ruwa da tsaki na jam'iyyar gado a asibitocin garin Ilorin.
Kungiyar Lafiyan Duniya (WHO) ta fifita wasu kasashen Afrika kan Najeriya wajen aika rigakafin cutar Korona Pfizer-BioNTech. Diraktar WHO na yankin Afrika.
Kwamishanan yan sandan jihar Edo, Philip Aliyu Ogbadu, ya gargadi yan Najeriya kan biyan masu garkuwa da mutane kudin fansa da kansu ba tare da sanin hukuma ba.
Babban limamin coci kuma Shugaban cocin Redeemed Christian Church of God, Fasto Enoch Adeboye ya bayar da tabbacin cewa kwanan nan ta’addanci zai zama tarihi.
Allah ya yi wa Alhaji Isa mahaifin shahararren mawakin nan na masana'antar shirya fim ta Kannywood, Ali Jita rasuwa a daren ranar Juma'a, 5 ga watan Fabrairu.
Masu zafi
Samu kari