Latest
Wani bawan Allah Guled Ibrahim wanda ya kasance direban adaidaita sahu ya mayarwa wata fasinjarsa kudi har miliyan 2.8 wanda ta manta a cikin adaidaitarsa.
Mahaifin biyu daga cikin yan mata dalibai 279 na makarantar sakandiren gwamnati, Jangebe, Jihar Zanfara da aka sace a kwanakin baya, ya nuna tsantsar farin cik
Wani mutumi ya aika wani jariri dan kimanin shekara biyu kacal har lahira, ya kuma yi awon gaba da kansa, mutumin yayi kokarin kashe mahaifiyar yaron itama
Kungiyar kwadugo ta NLC zatayi kangamin nuna rashin amincewa da shirin yan malisun tarayya na chanja mafi karancin albashi daga yadda yake a yanzun zuwa wani
Gwaman Gombe ya sallami wasu daga cikin kwamishinonin sa guda uku sannan yayi kwaskwarima ga wasu kwamishinonin. Ya chanja musu wajen aiki don kokarin gyara.
Abubakar Bukola Saraki ya bayyana cewa, bai kamata a barwa APC hakkin magance matsalolin Najeriya ita kadai. A cewarsa, ya kamata 'yan jam'iyyar hamayya su dafa
Wasu da ake zargin yan fulani makiyaya ne sun soke wata yarinya mai karancin shekaru har lahira a jihar Ogun. Kisan mutanen da ba suji ba basu gani ba a yankin
A makon nan ne aka ji Gwamnatin Tarayya ta hana jirage tashi a jihar Zamfara. Ba a taba samun lokacin da Shugaban kasa ya haramta tashin jirgi a wata jiha ba.
Domin kawar da rikici a garin Billiri dake jihar Gombe, gwamna Inuwa Yahaya ya nada sabon Mai Tangale a yau din nan. Rikici ya biyo bayan mutuwar tsohon Mai Tan
Masu zafi
Samu kari