Latest
Jihar Neja ta na fama da matsalar kashe-kashe da garkuwa da mutane. Gwamnan Jihar Neja ya yi alkawarin zai ba ‘Yan sa-kai bindigogi su rike domin a zauna lafiya
Wata mahaifiyar yara biyu mai suna Luga ta rasa rayuwarta yayin da suke lalata da masoyinta, rundunar 'yan sandan jihar Adamawa ta tabbatar da hakan,The Nation.
‘Yar Ministar Tarayya ta fada hannun ‘Yan bindiga jim kadan bayan ta yi aure. Ministar harkokin mata ta kasa, Tallen ta na matsayin goggo a wurin wanda aka sace
Za ku ji masu garkuwa da mutane sun yi awon-gaba da Fasinjoji 7 a titin Taraba. Wannan ne karo na biyu a cikin watanni uku da aka yi garkuwa da mutanen Takum.
Wata matashiya haifafar jihar Kano, Saadat Aliyu ta ƙera manhajar android mai suna 'Helpio App' domin kai rahoto kan fyaɗe, Channels Television ta ruwaito. An k
Rundunar yan sandan jihar Kano ta kwantar da jama'a hankula game da wasu bakin mutane tare da rakuma da suka bayyana a wasu sassan jihar. Daily Nigerian ta gano
Gwamnatin shugaba Buhari ta yarda ta fidda zunzurutun kuɗaɗe domin aikin hanyar data taso daga Abuja ta ratsa ta cikin garin Kaduna da kuma Zariya zuwa Kano.
Yariman Saudiyya masoyin 'kwallon kafa da kudi', Yarima Abdullah bin Mosaad yana dab da mallakar kungiyar kasar Faransa ta Chateauroux, The Punch ta ruwaito. Ya
Rundunar sojin Najeriya ta ja kunnen fiaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Gumi, da ya guje zubdawa rundunar mutunci. Daraktan hulda da jama'a na rundunar.
Masu zafi
Samu kari