Latest
Yayin da ake murna da sakin ɗaliban kwalejin fasaha ta Nuhu Bamalli dake Zaria, wasu yan bindiga sun farmaki ƙauyen Zangon Kataf, inda suka hallaka mutum 9.
Wasu mambobin jam'iyyar Peoples Democratic Party sun shawarci jam'iyyar da ta bi a hankali game da batun raba tikitin takarar shugaban kasa a babban zaben 2023.
Shugaba Muhammadu Buhari ya nada sarakunan gargaiya 42 a matsayin shugabannin jami'o'i 42 a fadin Najeriya. Wannan na kunshe cikin jawabin da Ministan Ilimi.
Haramain Sharifain da Haramain Live sun ruwaito cewa kasar Saudiyya ta sanar da cewa ba'a samu ganin jinjirin watan Zhul-Hijjah ba. Wannan ya biyo bayan fita ne
Oba Abdulrasheed Akanbi, Oluwa na Iwo, ya bukaci Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya yi wa mai rajin kare hakkin Yarbawa, Sunday Igboho afuwa, Daily Trust ta ruwa
Hukumar gidajen gyara hali watau NCoS a ranar Juma'a, 9 ga Yuli, ta saki hotunan fursunonin da suka gudu daga Kurkukun da ke Jos, birnin jihar Plateau ranar.
'Yan fashin daji sun kashe jami'an yan sanda biyu da wasu mutanen biyu a Kamponi Bobi, karamar hukumar Mariga da ke jihar Niger, Daily Trust ta ruwaito. Hare-ha
Limamin majami’ar Nnewi Anglican Communion, Rabaran Ndubisi Obi, ya koka kan halin kuncin da 'yan Najeriya ke ciki, yana mai jaddada cewa mutanen yankin Kudu.
Kungiyar matasan Tibi, TYC, ta marawa Shugaban Kasa Muhammadu Buhari baya game da matakan da ya dauka kan shugaban IPOB, Nnamdi Kanu da Sunday Igboho mai rajin
Masu zafi
Samu kari