Latest
An sallami Ma’aikata daga aiki saboda tattago aikin binciken Atiku da Bola Tinubu. Wadannan ‘Yan siyasa suna cikin kusoshin Jam’iyyun APC da PDP da ake ji da su
Gwamna Babagana Zulum na jihar Borno ya musanta rahoton dake yawo na nada gwamna a wasu yankunan jihar Borno da Boko Haram tare da ISWAP suka yi a jihar Borno.
Kasar Larabara ta kirkiri wata manhajar wayar tafi da gidanka domin saukaka neman aure tsakanin mutane a kasar. An gindaya wasu ka'idoji wajen amfani da ita.
Hukumar ICPC ta koka kan yadda Najeriya ke dabai-baye da basussuka duk da cewa, za ta iya magance matsalolin da take fuskanta na bashi cikin sauki a yanzu.
Shugaba Buhari ya gana da gwamnonin da suka koma APC daga jam'iyyar PDP a cikin kwanakin nan. Shugaba Buhari ya kuma karbe su hannu bibbiyu a fadarsa a Abuja.
Wata babbar kotu a Abuja, ta sanar da ranan da za ta saurari karar da PDP ta shigar domin nuna adawar sauya shekar gwamnan jihar Zamfara daga PDP zuwa APC.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara a ƙarƙashin Jam'iyyar All Progressives Congress, APC, Sani Yerima, ya ce masu ruwa da tsaki a siyasar jihar za su haɗa kai don gani
Babban kotu da ke zamanta a Abuja ta yi barazanar bada umurnin a kamo mata Stella Oduah, tsohuwar ministan sufurin jiragen sama saboda cigaba da rashin gur
Jam'iyyar All Progressives Congress, APC, mai mulki a kasa ta tsayar da ranar 31 ga watan Yulin 2021 domin fara gangamin tarurukanta kamar yadda Daily Trust ta
Masu zafi
Samu kari