Latest
A ranar Talata mai zuwa ake sa ran mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima zai karbi Gwamna Dauda Lawal zuwa jam'iyyar APC a taron da aka shriya.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a wata coci da ke jihar Kwara. 'Yan bindigan sun sace masu ibada da dama yayin harin da suka kai.
Harin da Iran ta kai a Isra’ila ya jawo ta ayyana dokar ta-baci bayan harin makamai, ta rufe makarantu, wuraren aiki tare da hana tarukan jama’a domin tsaro.
Ministan kudin Amurka, Scott Bessent, ya yi tsokaci kan batun ci gaba da daukar nauyin yaki da Iran ta fuskar kudade. Ya yi watsi da batun kara haraji.
Japan ta sha alwashin za ta iya tura sojojinta domin aikin cire nakiyoyi a mashigar Hormuz idan aka cimma tsagaita wuta a yakin Amurka da Isra’ila da Iran.
Rundunar dakarun kare juyin juya halin Musulunci ta Iran (IRGC) ta yi martani kan barazanar da shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi wa Iran.
Wani rahoto da hukumar NISO ta fitar ya nuna cewa fatan samun wadatacciyar wutar lantarki a Najeriya na kara samun koma baya cikin yan shekarun da suka shige.
Wasu rahotanni sun tabbatar da cewa akalla ‘yan bindiga 150 sun nutse bayan jirgin ruwa da ke dauke da su ya kife a yankin Sabon Gida na jihar Sokoto.
Gwamnatin Burtaniya ta musanta ikirarin Isra'ila cewa Iran na shirin harba makamai masu linzami zuwa Turai, yayin da take kauce wa goyon bayan barazanar Trump.
Masu zafi
Samu kari