Latest
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Muhammadu Sa'ad Abubakar ya bayyana cewa lokaci ya yi da za a hada kai domin yaki da matsalar 'yan bindiga a Arewacin Najeriya.
A labarin nan za a ji cewa Dakta Hakeem Baba-Ahmed tsohon hadimin shugaban kasa a ofishin Kashim Shettima ya yi magana kan tsare Nasir El-Rufa'i.
Mai magana da yawun shugaban kasa, Bayo Onanuga ya karyata Peter Obi kan cewa ana barazanar kashe shi. Onanuga ya ce ba gaskiya Obi ya fada ba sam.
Alkali Inyang Ekwo ya bada belin Ahmad Dikko da EFCC ta ke zargin ya karkatar da N1.3bn na gyaran matatar man Fatakwal. Ana shari’ar satar kudin matatar mai a 2020.
Gobara ta tashi a wani cocin ECWA a jihar Gombe. Wutar ta babbake wani sashe na cocin. Jami'an hukumar kashe gobara sun kai wa cocin dauki amma an tafka asara.
A labarin nan, za a ji cewa rikicin da ya kara kunno kai a tsakanin Amurka da Iran bayan kalaman Trump ya fara taba farashin danyen mai a kasuwar duniya.
A labarin nan, Solomon Dalung ya fadi abin da ya fada wa ‘yan majalisa lokacin da suka nemi ya biya su cin hancin N200m har suka shafa masa lafiya.
Dan wani babban fasto a Afrika ta Kudu mai suna Mubarak Mnisi ya bayyana yadda ya shiga addinin Musulunci ya cigaba da yada addinin a hali yanzu.
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ya ce City Boy Movement za ta tabbatar da sake zaben Shugaba Bola Ahmed Tinubu a 2027 tare da kare kuri'unsa.
Masu zafi
Samu kari