Latest
Gaskiyar maganar yadda aka canza 'yan takaran APC daga baya ta fito. Sakataren yada labaran APC ya ce akwai abubuwan da aka yi la’akari da su wajen canjin.
Matatar Dangote ta fara kai fetur kyauta zuwa jihohi shida da Abuja ga masu sayen lita 250,000, tare da ci gaba da sayar da fetur kan Naira 1,075 kowace lita.
ICPC ta shigar da zarge-zargen laifuka gaban Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja da nufin gurfanar da tsohon Ministan Ƙirƙire-ƙirƙire, Kimiyya da Fasaha, Uche Nnaji.
Mataimakin shugaban majalisar wakilai, Benjamin Kalu, ya bayyana yadda mutumin da ke ikirarin shugabantar hukumar PFIPC, ya yaudare shi suka gana.
Rahotanni daga kafar yada labaram Iran sun nuna cewa akalla sojojin Iran takwasne suka mutu a hare-haren da Amurka ta kai bayan karya yarjejeniya.
Janar Christopher Musa ya umarci jami'an tsaro su hallaka 'yan bindiga ba tare da jiran umarni ba yayin kaddamar da kayan tsaro na Naira biliyan 27 a Sokoto.
Rahotanni sun nuna cewa mazauna yankin a karamar hukumar Borgu ta jihar Neja sun shiga tashin hankali bayan bam ya hallaka wasu sojoji da ke ba su tsaro.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya yi karin haske kan batun daina amfani da tsohuwar takardar kudi ta N100. CBN ya ce da tsohuwa da sabuwa dukkansu halastattu ne.
Limamin coci, Elijah Ayodele, ya yi hasashen cewa takarar shugaban kasa ta zaben shekarar 2027 za ta fi karkata tsakanin Bola Tinubu da Atiku Abubakar.
Masu zafi
Samu kari