
Latest







Hon. Garzali Musa Muhammad da aka sani da Obasanjo ya koma tafiyar Kwankwasiyya bayan an masa asiri ya rabu da Rabiu Kwankwaso da NNPP a jihar Kano.

A labarin nan, za a ji cewa shugaban soji na jamhuriyyar Nijar ya lissafo kasashen dake hada kai da Najeriya wajen hana ta zaman lafiya tun bayan juyin mulki.

Atiku Abubakar da Nasir El-Rufai sun zargi gwamnatin Tinubu da gazawa kan talauci da tsaro, sun kuma sha alwashin hana shi sake yin nasara a zaben 2027.

Fadar shugaban kasa ta kare matakin da gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ke dauka na karbo basussuka. Ta bayyana cewa ciyo bashin da ake yi ba laifi ba ne.

Tsohon ministan muhalli da ya yi aiki a gwamnatin Muhammadu Buhari, Mohammed Abdullahi ya sauya sheka daga APC. Ana cewa zai yi takara a zaben 2027.

Wasu 'yan bindiga dauke da makamao sun kashe jami'an tsaro na rundunar CJTF a jihar Zamfara. 'Yan bindigan sun kashe jami'an bayan sun shirya musu kwanton bauna.

Gwamnatin Najeriya ta dakatar da ayyukan kungiyar agaji ta duniya mai suna INSO kan zargin alaka da Boko Haram. INSO ta ce tana shirye ta tattauna da Najeriya.

A labarin nan, za a ji cewa kungiyar Yarbawa ta Afenifere ta ce babu wani katabus da gwamnatin Tinubu ta tabuka a cikin shekaru biyu da ta yi tana mulki.

A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta amince da a ware wasu makarantun sa kai domin biyawa dalibansu kudin jarrabawar NECO da NBAIS.
Masu zafi
Samu kari