Latest
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin matan jami'an da ake zargi suna da hannu a shirin kifar da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu sun nemi a yi adalci.
Tsagin jam'iyyar ADC ya zabi Dumebi Kachikwu a matsayin wanda zai yi wa jam'iyyar ADC takarar shugaban kasa a zaben 2027 maimakon Atiku Abubakar da sauransu.
Tsohon ministan shari’a, Abubakar Malami, ya samu tikitin takarar gwamnan Kebbi na jam’iyyar ADC domin zaben shekarar 2027 ba tare da hamayya ba.
Rahotanni sun tabbatar da cewa yan bindiga sun kashe masu ibada uku tare da sace mutane 15 yayin zaman addu’ar dare a kauyen Ekerin da ke jihar Kwara.
Donald Trump da Benjamin Netanyahu sun amince cewa duk wata yarjejeniya da Iran dole ta rushe cibiyoyin tace sinadarin nukiliya tare da kwashe kayan nukiliyarta.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya zama dan takarar shugaban kasa na APC a zaben 2027 bayan samun kuri’u kusan miliyan 11 a zaben fidda gwani da aka gudanar.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben shekarar 2023, Atiku Abubakar, ya ba jam'iyyar ADC shawara. Atiku ya bukaci ADC ta tsayar da dan takarar da ya cancanta.
Shugaba Bola Tinubu ya samu tikitin takarar APC ba tare da wata hamayya mai ƙarfi ba, yayin da hankula suka koma kan wanda zai zama mataimakinsa a 2027.
'Yan daba sun ci karensu babu babbaka a wasu sassan jihar Kano. 'Yan daban sun kashe wasu mutane ciki har da wani sanda da ya kusa yin ritaya daga aiki.
Masu zafi
Samu kari