Latest
Najeriya da wakilai daga Jamus za su gudanar da muhimmin taro a Abuja domin fadada hadin gwiwa kan kasuwanci, tsaro, makamashi, ilimi da zuba jari.
Shugaba Donald Trump ya ce Amurka ba ta gama da Iran ba, yana gargadin yiwuwar sabon hari kan wani yanki da ya ce Iran za ta dauki shekaru 20 kafin ta farfado.
Gwamnatin Tarayya ta kashe N501bn wajen biyan bashin kamfanonin lantarki, tare da shirya sabon shirin N729bn domin bunkasa bangaren wutar lantarki.
Gwamna Caleb Mutfwang ya nemi afuwar al'ummar Igbo kan rawar Plateau a yakin basasa, yayin da shugabannin Igbo suka amince su mara masa baya a zaben 2027.
Shugaba Tinubu ya bukaci kasashen Afirka su hada kai wajen Allah wadai da hare-haren kyamar baki a Afirka ta Kudu, yana jaddada goyon bayan ECOWAS.
Hadimin gwamnan Kano, Sunusi Bature, ya zargi Buba Galadima da haddasa koma bayan siyasar Rabiu Kwankwaso tare da bayyana dalilansa gabanin zaben 2027.
Ministan kuɗin Isra’ila, Bezalel Smotrich, ya ce yaƙin Amurka da Iran ya fi amfani ga Isra’ila, yana mai cewa ƙasar ba za ta shiga yaƙin kai tsaye ba.
A labarin nan, za a ji cewa shugabannin jam'iyyar NDC a shiyyar Arewa maso Yamma sun hallara a babban birnin tarayya Abuja don duba muhimman batutuwa.
Ɗan takarar gwamna karkashin jam'iyyar PDP, Farfesa Isa Ali Pantami ya ce ya shiga takarar gwamnan Gombe a 2027 ne saboda kawo gyara kan lalacewan abubuwa.
Masu zafi
Samu kari