Latest
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya fadi alkawarin da Faransa ta yi wa kasar nan a kan tsaro bayan ya dawo daga kasar waje.
Hukumar kula da sufurin ruwa ta kasa (NIWA) ta yi martani kan rahotannin da ke cewa wasu 'yan bindiga sun nutse a cikin kogi a Sokoto bayan jirginsu ya yi hatsari.
Gwamnatin Iran ta fitar da wani bidiyo da ke nuna wani rumbun ajiyar makamai a karkashin kasa. An tanadi makamai masu linzami a karkashin kasa a Tehran.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Kano ta bayar sahihin bayani game da rashin ganin Gwamna Abba Kabir Yusuf a hawan Nasarawa da aka yi a Kano.
Shugaban kungiyar NATO, Mark Rutte ya sanar da cewa kasashe 22 da suke kungiyar da wasunsu sun fara magana kan duba yiwuwar bude mashigar Hormuz da Iran ta toshe.
'Yan ta'addan Boko Haram sun tayar da wata gada mai muhimmanci a jihar Neja, lamarin da ya datse hanyoyin kasuwanci tsakanin Najeriya da jamhuriyar Benin.
Gwamnatin Shugaba Tinubu ta damƙa kwangilar gyara tashoshin jiragen ruwa na Apapa da Tin Can ga kamfanin aminin sa, Gilbert Chagoury, a kan dala biliyan 1.
Shugaba Donald Trump ya bukaci Iran ta daina hada makamai masu linzami har na tsawon shekara biyar da wasu sharuda domin samun zaman lafiya da daina yaki
A labarin nan, za a ji cewa Saihu Tanko Yakasai, hadimi ga tsohon Shugaban APC na kasa Abdullahi Umar Ganduje ya sanar da sauya sheka zuwa ADC a Kano.
Masu zafi
Samu kari