Latest
Hadimij shugaban Najeriya, Daniel Bwala ya ce kafar Al Jazeera ta ba shi hakuri a asirce kan hirarsa da Mehdi Hasan, amma ta ki fitar wa a bainar jama'a.
Rundunar Juyin Juya Halin Musulunci ta Iran (IRGC) ta kaddamar da hare-hare kan Kuwait da wasu kasshe 3 da nufin lalata sansanonin Amurka a Gabas ta Tsakiya.
Ministan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya bayyana cewa gwammatin tarayya ta sake duba albashin sojoji domin inganta walwalarsu a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Janar Christopher Musa mai ritaya ya sanar da hakikanin abin da ya hana a yi fito na fito da yan bindiga a jihar Oyo.
An samu tashin wata mummunar gobara a gidan shugaban karamar hukumar Ankpa da ke jihar Kogi. Gobarar ta tashi ne lokacin da iyalansa ke cikin gidan.
Malamin Musulunci, Ibrahim Aliyu Kaduna ya yi kira ga gwamnatin Kano d ata tashi ta magance matsalar 'yan daba. Ya ce ba shi kwangilar magance daba a Kano.
Dakarun rundunar soji ta Operation Fansan Yamma sun dakile hare-haren yan bindiga daban-daban a yankin karamar hukumar Kaura Namoda da ke jihar Zamfara.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Godswill Akpabio ya yi yakinin cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai yi nasara a bar 'yan adawa da kiran an murde zabe.
Rahotanni da suka fito daga jihar Borno sun nuna cewa soja daya ya rasu bayan wani farmaki da 'yan ISWAP suka kai sansanonin soji da asibitin jami'an tsaro.
Masu zafi
Samu kari