Latest
A labarin nan, za a ji cewa an samu tashin hankali a tsakanin wasu mazauna kauyuka a jihar Kano da jami'an rundunar 'yan sanda, har an samu asarar rayuka.
'Yan Najeriya sun fara tambayoyi game da wani dan Amurka mai suna Alex Birbir da ke yawo a kauyukan Najeriya musamman bayan kai hari jihar Filato.
A labarin nan, za a ji cewa, tsohon dan takarar gwamnan Kano, Dakta Nasiru Yusuf Gawuna ya sanar da cewa ya yi murabus daga mukaminsa a gwamnatin Tinubu.
A ranar Lahadi aka yi jana'izar mahaifiyar Nasir El-Rufa'i, Hajiya Umma El-Rufa'i a Abuja. Manyan kasa daga bangarori da dama sun hallara sallar gawar.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa man Iran yake son karba, duk da cewa bai taba fitowa ya fadi haka a fili ba. Ya ce yana son kwace tsibirin kharg.
A labarin nan, za a ji cewa Pakistan na ƙoƙarin shawo kan Amurka da Iran domin a fara hawa teburin tattauna rikicin da ke neman dagula Gabas ta Tsakiya.
Shugaba Bola Tinubu ya sanar da bude asusun tallafawa sojoji da iyalansu, inda ya sadaukar da dukkan albashinsa tun hawan mulki a matsayin kudin somin-tabi.
Malaman addinin Musulunci sun yi wa shugaba Bola Tinubu saukar Kur'ani sau 111 yayin da ya cika shekara 74 da haihuwa a masallacin kasa da ke Abuja.
Sarkin Iwo, Oba Abdulrosheed Akanbi ya ce saboda jin dadi, akwai alamun 'yan Najeriya za su roki a gyara kundin tsarin mulki domin ba Tinubu damar wuce wa'adi biyu.
Masu zafi
Samu kari