Latest
An kashe wani fitaccen malamin Islamiyya, Malam Rilwanu Dauda, a Bauchi bayan saɓani kan fastocin siyasa. Iyalansa sun buƙaci a kamo waɗanda ake zargi a hukunta su.
Hukumar EFCC ta bayyana yadda ake shigar da koke kan zargin damfara ta shafinta, tare da gargadin cewa ƙorafin ƙarya laifi ne mai hukunci mai tsanani.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Muhammad Inuwa Yahaya da ke shugabantar kungiyoyin gwamnoni a yankin ya jagoranci bude sakatariyarsu a jihar Kaduna.
Jam'iyyar adawa ta APM ta yi ikirarin cewa gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ta tara fiye da Naira tiriliyan 20 na tallafin mai da ya cire tun hawansa mulki.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta sauya ranar yanke hukunci kan shari'ar da EFCC ta nemi a karɓe kadarori 57 da ke da alaka da Abubakar Malami.
Matashi ma fafutuka a kafafen sada zumunta Justice Crack ya musanta zargin Ministan Tsaro Christopher Musa cewa ya umarci sojoji su cire nama daga abincinsu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bar kasar Turkiyya a tsohon jirgi bayan kammala taron NATO. Majiyoyi sun ce hakan na da nasaba da dalilan tsaro.
Kotu ta tura tsohon shugaban CCT, Danladi Umar gidan yari. Kafin nan mun tattaro yadda ya kula da shari'o'in manyan 'yan siyasar Najeriya lokacin yana ofis.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a wani yanki na babban birnin tarayya Abuja. 'Yan bindigan sun kashe wani jami'in tsaro.
Masu zafi
Samu kari