Latest
Hukumar hasashen yanayi ta Najeriya (NiMet) ta sanar da cewa za a yi ruwan sama jihohi irinsu Kaduna, Yobe, Gombe, Adamawa, Taraba da sauransu a Arewa da wasu jihohi
Tsohon mataimakin gwamnan Kano, Nasiru Yusuf Gawuna ya sanar da ficewa daga jam'iyyar APC yana shirin shiga ADC. Gawuna ya ziyarci Rabiu Musa Kwankwaso a Kano.
A labarin nan, za s ji cewa ɗsn Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso, Mustapha Rabi'u Musa Kwankwaso ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar NNPP zuwa ADC a Kano.
Gwamnatin Iran ta sake karyata kalaman jami'an Amurka, wadanda suka yi ikirarin an fara zaman tattaunawa domin kawo karshen yakin Gabas ta Tsakiya.
Gwamnatin tarayya ta kaddamar da shirin HoPE-CT domin tallafawa gidaje miliyan 15 da kudaden rage radadin talauci da bunkasa kananan sana'o'i a fadin Najeriya.
Rasha, Jordan da kasashen yankin Gulf sun yi wani taro a kafar sada zumunta kan muaayr wutar da ke ci gaba da faruwa tsakanin Amurka/Isra'ila da kasar Ira
Shugaban kasar Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya yi sababbin nade-nade a gwamnatinsa. Shugaba Bola Tinubu ya nada sabon shugaban hukumar CAC.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Zamfara. 'Yan bindigan sun kashe mutane tare da yin awon gaba da wasu da dama zuwa daji.
Yusuf Tanko Sununu ya ajiye mukaminsa na karamin ministann harkokin jin kai domin cika burinsa na neman takarar Sanata a jihar Kebbi a zaben 2027.
Masu zafi
Samu kari