Latest
Matasan APC a Arewa maso Gabas sun ce za su yi wa Bola Tinubu ruwan ƙuri'u a zaɓen 2027 bayan ya sake zaɓar Kashim Shettima a matsayin abokin takararsa.
An tabbatar da mutuwar mutum guda yayin da wasu ke kwance a asibiti suna jinya sakamakon ruftawar sabon ginin majalisar dokokin jihar Gombe ranar Juma'a.
Za a ji tsohon Shugaban Kotun Da'ar Ma'aikata (CCT), Danladi Yakubu Umar ya karkatar da sama da naira miliyan 15.5 zuwa asusun banki na matarsa lokacin yana ofis.
Wani bene mai hawa biyu ya ruguzo a jihar Kano. Benen da ya ruguzo ya jawo sanadiyyar rasa rai tare da raunata wasu mutane. An ceto wasu mutanen.
Kasar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa matukar sai ta mika wuya sannan za a zauna lafiya, yakinta da Amurka ba zai taba karewa ba, ta ce ta shirya kare kanta.
Murna da barke da aka samu rahoton ceto dalibai da malaman da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su a jihar Oyo. Sun kwashe fiye da kwanaki 50 a tsare.
Mutum uku sun rasu bayan wata guguwa mai ƙarfi ta afkawa Gashua a jihar Yobe, inda ta lalata ɗaruruwan gidaje da kadarori. Hukumar YOSEMA ta fara tantance barnar.
Rahoton WSL ya nuna cewa matatar Dangote da ke aiki a Najeriya na cikin manyan wadanda suka amfana da yakin da ya gudana tsakanin Amurka da Iran.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana umarnin da ya bari idan har Jamhuriyar Musulunci ta samu nasarar daukar fansa a kansa ta hanyar kashe shi.
Masu zafi
Samu kari