Latest
Hukumar filin jirgin jihar Gombe ta sanar da cewa za ta yi bincike bayan zargin gudanar da lamuran siaysa a filin saukar jiragen sama bayan saukar ISa Ali Pantami.
Jarumar Kannywood, Mansurah Isah ta yi wa Dauda Kahutu Rarara da Aisha Humairah gargadi bayan sun samu sabani game da tallan Bola Tinubu da fita daga kungiyar shi.
A labarin nan, za a ji mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima ya kai ziyara ga shugaban kasa bayan an zabe shi a matsayin abokin takarar Bola Ahmed Tinubu.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ya yi barazanar daukar mataki kan Peter Obi idan bai biya tara da bayar a hakuri ga filin girgin Abuja ba.
Dakarun rundunar sojin Najeriya sun bayyana yadda suka rika daukar matakai domin ceto daliban da aka sace a wata makaranta a jihar Oyo bayan garkuwa da su.
Mai martaba Ooni na Ife ya yabawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya ce shugaban kasar ya daidaita abubuwa da dama a Najeriya bayan hawa mulki a 2023.
Sakataren kungiyar Triple R da Kahutu Rarara ke jagoranta, Ahmad Bifa ya sanar da cewa tsohon gwamnan Zamfara ya ba si Naira miliyan 500 don tallata Tinubu a 2027.
Mutum ɗaya ya mutu, bakwai sun jikkata bayan wani ɓangare na sabon ginin Majalisar Dokokin Gombe ya rufta. Gwamna Inuwa Yahaya ya ba da umarnin kan hakan.
Rahotanni daga jam'iyyar APc sun nuna cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dauki mataimakinsa, Kashim Shettima a matsayin abokin takara a 2027.
Masu zafi
Samu kari