Latest
Malamin addini mai neman takarar gwamnan Kano a ADC, Sheikh Ibrahim Khalil ya ce rashin abokan aiki ne ya hana Cristiano Ronaldo tabuka abin kirki a kofin duniya.
Kwamishinan labarai ya karɓi bakuncin ziyarar ƙungiyar tsofaffin Shugabannin Ƙananan Hukumomi. Sun zo ofishinsa domin nuna goyon baya ga Abba Kabir Yusuf.
Sanatan Borno ta Kudu, Muhammad Ali Ndume ya taya mataimakin shugaban kasa, Sanata Kahsim Shettima murnar sake zama abokin takarar Tinubu a zaben 2027.
Brazil da Jamus ne ke kan gaba a jerin ƙasashen da suka fi cin ƙwallaye a tarihin Kofin Duniya, yayin da Argentina da Faransa ke kara matsowa gaba a gasar 2026.
Kabir Danladi Lawanti ya jero abubuwa 7 da suka budewa Isa Ali Pantami hanya a takarar gwamnan Gombe. Malamin ya ce Pantami na da dama sosai a 2027 gaskiya
Tsohon ɗan wasan Super Eagles, Moses Simon, ya zargi Rangers International da ƙin ba shi kwantiragi a baya saboda bambancin ƙabila, duk da jagorantar tawagar gwaji.
Nasa'i Muhammad Gwadabe ya rantse da Allah SWT cewa bai yi lalata da dalibarsa mai aure ba, ya karyata zargin da ake yi masa. Malamin jami'ar ya bada bangarensa.
Wata kungiya Kiristoci a Arewa ta bayyana goyon bayanta ga tikitin Bola Tinubu da Kashim Shettima na 2027, tana mai cewa hakan zai tabbatar da ci gaba.
Hukumar filin jirgin jihar Gombe ta sanar da cewa za ta yi bincike bayan zargin gudanar da lamuran siaysa a filin saukar jiragen sama bayan saukar ISa Ali Pantami.
Masu zafi
Samu kari