Latest
Hukumar kiyaye hadurra ta kasa (FRSC) ta tabbatat da cewa wasu jami'anta ke rakiyar gawar abokin aikinsu zuwa gida sun fada tarkon 'yan bindiga a jihar Kogi.
Kungiyar Coalition of Northern Groups (CNG) ta soki gwamnatin jihar Katsina kan tsare Dr. Bashir Kurfi. Ta bayyana cewa 'yan bindiga ya kamata a rika yaka.
An fara samun baraka a tafiyar kungiyar Triple R wanda Dauda Kahutu Rarara ke jagoranta da ke goyon bayan tazarcen Bola Tinubu a zaben shekarar 2027.
Ƙasashen Afirka 10 sun kammala fafatawarsu a gasar Kofin Duniya ta FIFA 2026. Legit Hausa ta yi nazarin yadda kowacce ƙasa ta taka rawar gani, nasarori da kalubale.
Jigon APC a Kano, Musa Iliyasu Kwankwaso ya bayyana cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi farar dabara da ya dauki Shettima mataimaki a karo na biyu.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kaddamar da kwamitin tsara manufofin tazarce. Kwamitin ya hada da manyan masu ba da shawara da daraktoci daga sassa daban-daban.
Fitaccen dan wasan tsakiya na kasar Afirka ta Kudu, Jayden Adams ya riga mu gidan gaskiya yana da shekaru 25, rundunar yan sanda ta kaddamar da bincike.
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Bauchi, Sanata Baba Tela ya mika komai ga Allah SWT, ya ce babu wanda ya isa ya kalubalanci hukucin da Ya yanke a duniya.
An gurfanar da fitaccen dan TikTok, DJ Chicken a kotun Majistare da ke Ogba a Legas kan zargin yi wa Seyi Tinubu barazanar kisa ta kafafen sada zumunta.
Masu zafi
Samu kari