Latest
Akwai yiwuwar tawagogin Amurka da Iran su ci gaba da tattaunawa domin kawo karshen yaki a Gabas ta Tsakiya. Za a sake tattaunawar ne a birnin Islamabad na Pakistan.
A labarin nan za a ji cewa tsohon dan takarar shugaban kasa Peter Obi ya yi zargin cewa akwai babbar matsala a dimokuradiyyar Najeriya kafin 2027.
Shugaban Koriya ta Arewa, Kim Jong Un ya jagoranci gwajin makamai masu linzami da wasu masu iya harbo jirgin ruwa domin tabbatar da tsaron kasar shi.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a 2023, Peter Obi, ya bayyana shirin da yake da shi kan Arewacin Najeriya. Ya kuma ce zai yi aiki da manyan 'yan siyasar Arewa.
Kasar Musulunci ta Iran ta jaddada bukatar biyanta diyyar duka barnar da aka kata a yakin da ta yi da Amurka, ta zargi Sausiyya da wasu kasashe hudu.
Sanata Bernie Sanders ya sha alwashin hana sayarwa Isra'ila makaman Amurka a wani zaman da majalisar kasar za ta yi. Ya ce Isra'ila ta yi kisan kare dangi.
Tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya fito ya yi magana kan batun cewa Gwamna Inuwa Yahaya ya bukaci ya hakura da takara a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa kasari Isra'ila na kara hangen yadda za ta fara mayar da hankali a kan Turkiyya bayan Iran a yankin Gabas ta Tsakiya.
Kungiyar limamai da malaman musulunci ta Ogun ta yi fatali da yunkurin maida makarantun mishin ga kiristoci, sun ce hakan rashin adalci ne ga musulmai.
Masu zafi
Samu kari