Latest
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Kano ta yi martani kan batun cewa ta janhe goyon bayanta ga shugaban kasar Najeriya, Mai girma Bola Ahmed Tinubu.
Sheikh Isa Ali Pantami ya yi nasiha wajen daurin auren 'ya'yan gwamna Zulum. Gwamnonin Sokoto, Zamfara, Kebbi da Yusuf Buhari sun halarci daurin auren a Borno.
Tsohon gwamnan Sakkwato kuma jagoran ADC a jihar, Sanata Aminu Waziri Tambuwar ya ce jam'iyyar za ta share hawayen yan Najeriya idan ta kafa gwamnati.
Shugaban tsagin jam'iyyar ADC na kasa, Nafiu Bala, ya yi zarge-zarge kan tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben shekarar 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso.
Rundunar sojin Iran ta IRGC ta sanar da toshe mashiga Hormuz bayan zargin Donald Trump da karya sharadin sulhu da suka kulla kafin bude shi ranar Juma'a.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya yi gargadi kan hana wata daliba shiga rubuta JAMB saboda sanya hijabi a ranar Alhamis.
Tsohon Ministan sufuri, Rotimi Amaechi, ya soki gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya bayyana cewa ba zai kai labari ba a zaben shekarar 2027.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa za su iya cigaba da kai hare-haren bama-bamai a Iran idan ba a cimma wata yarjejeniya ba da Tehran.
A labarin nan, za a ji cewa an fara hangen jiragen dakon mai sun fara wuce wa ta mashigar Hormuz da Iran ta rufe bayan Amurka da Isra'ila sun kai mata hari.
Masu zafi
Samu kari