Latest
Yayin da ake ci gaba da yaki a Gabas ta Tsakiya, jami’i a gwamnatin ‘yan Houthis ya yi barazanar rufe mashigar Bab al-Mandeb kan manufofin Donald Trump.
Shugaban majalisar dokokin Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya bayyana gargadin da suka yi wa tawagar Amura yayin tattaunawa a birnin Islamabad na Pakistan.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi garkuwa da Oba Salman Aweda, mataraa da wani mutum daya a wani hari da suka cikin tsakar dare ranar Asabar a Kwara.
Shugaban IEA ya yi gargaɗin cewa Turai na da ragowar man jirgin sama na mako shida kacal kafin a fara soke zirga-zirgar sufurin jiragen sama saboda rufe Hormuz.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya bayyana cewa jam'iyyar ADC ta zama jam'iyyar da ta shirya kawar da APC daga madafun iko a zaben 2027.
A kokarin shawo kan Iran ta sake komawa teburin tattaunawa, Amurka ta mika sabon tayi mai kunshi da sharuddan samar da zaman lafiya ga kasar Musulunci.
Gwamnatin Iran ta gaji da kwan gaba-kwan baya kan batun zaman sulhu da Amirka, ta bayyana cewa ba za ta amince da zagaye na biyu ba sai an yi tsari.
A labarin nan, za a ji aikin da Shugaba mai ci, Bola Ahmed Tinubu da sauran wadanda ke da niyyar neman kujerar shugaban kasa a 2027 suka fara yi wa ƴan ƙasa.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Abdulkadir Mohammed, ya fasa sauya sheka zuwa jam'iyyar APC. Gwamnan ya kasa cimma yarjejeniya da jam'iyya mai mulki a Najeriya.
Masu zafi
Samu kari