Latest
Kamfanoni jiragen ruwa sun sanar da cewa an yi harbe-harben gargadi ga wani jirgin Faransa da zai wuce ta mashigar Hormuz da Iran ta toshe ranar Asabar.
A labarin nan, za a ji cewa Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta fara jan kafa kan halartar zaman sulhu da Amurka a Pakistan duk da Donald Trump ya tura tawaga.
Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
A labarin nan, za a ji babban jami’in sojin Iran, Brigediya Janar Seyed Majid Mousavi ya ce sun yi amfani da tsagaita wuta wajen gyara makaman yaƙin da suka lalace.
Tsohon ɗan majalisar tarayya a Najeriya, Abubakar Yusuf ya bayyana cewa APC ba ta jin ko ɗar a kan ko za ta faɗi babban zaɓen 2027 duk da haɗa kan ƴan adawa.
Gwamnatin Najeriya ta musanta zargin karkatar da kuɗaɗen shiga, tana mai cewa fassarar rahoton Bankin Duniya da aka yi ba daidai ba ne a yau 19 ga Afrilu, 2026.
Najeriya na alhinin rasuwar tsohon shugaban NFA, Alhaji Ibrahim Galadima, wanda ya rasu a Kano yana da shekaru 78. Tinubu ya aika sakon ta'aziyya mai ratsa zuciya.
Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillara ta tabbatar da raauwar tsohon shugaban NFF ta Najeriya, Ibrahim Galadima bayan ya sha fama da jinya ta tsawon lokaci.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Masu zafi
Samu kari