Latest
Majalisar dattawan Najeriya ta amince da nadin Muttaqha Darma a matsayin sabon ministan harkokin gidaje na tarayya bayan nadin da Bola Tinubu ya masa.
Hukumar DSS ta nemi kotu ta ɓoye sunayen shaidu a shari’ar Nasir El-Rufai, tana mai cewa hakan na da muhimmanci domin kare lafiyarsu daga yiwuwar barazana.
Tsagerun 'yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Neja. 'Yan bindigan sun yi awon gaba da wani babban likita bayan sun kutsa asibitin da yake aiki.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nemi majalisar dattawan Najeriya ta amince ya sake karbo rancen Dala miliyan 516.3 domin aikin gina titin Sakkawato zuwa Badagry
Majiyoyi sun ce shugaba Bola Tinubu ya ƙi bukatar sanatoci na samun tikitin takara kai tsaye, yana mai jaddada cewa gwamnonin jihohi su na da ikon yanke hukunci.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda da dama yayin wani artabu a jihar Borno. Sojojin sun hallaka kwamandan kungiyar ISWAP.
A labarin nan, za a ji cewa kotu ta sake hukunci game da belin tsohon hadimin gwamnan jihar Kaduna, Bashir Sa'idu zai ci gaba da zama a gidan gyaran hali.
Mutum 12 daga cikin wadanda yan Boko Haram suka yi garkuwa da su a jihar Borno sun kubuta sakamakon ruwan wutar da dakarun sojoji suka yi kan 'yan ta'addan.
Jam'iyyar adawa ta NDC ta yi wa tsohon gwamnan jihar Abia, Sanata Orji Kalu rubdugu kan yabon da ya yi wa shugaba Tinubu da sukar 'yan adawa a ADC.
Masu zafi
Samu kari