Latest
A labarin nan, za a ji matakin da Majalisar dattawan Najeriya ta dauka game da hare-haren Boko Haram a sansanonin sojoji da ke jihar Borno a baya-bayan nan.
Gwamnatin shugaba Donald ta kori shugaban rundunar sojin Amurka, John Phelan. An bayyana cewa ya samu sabani da ministan yakin kasar Amurka, Pete Hegseth.
Gwamnatin Jihar Cross River ta killace mutane 10 da suka yi mu'amala da wani ɗan China mai ɗauke da COVID-19, domin dakile yaɗuwar cutar mai kisa.
Fadar White House ta bayyana cewa masu yada wa'adin karin lokacin taagaita wuta tsakanin Amurka da Iran ba gaskiya suke fada ba, Trump bai sanya lokaci ba.
Mai magana da yawun bakin fadar White House, Karoline Leavitt, ta bayyana cewa Amurka na jawo asara mai tarin yawa ga Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Fadar Shugaban Ƙasa ta bayyana cewa Wale Edun da Musa Dangiwa da kansu suka yi murabus a ranar 22 ga Afrilu, 2026, domin kula da lafiya da harkokinsu.
Ministan Makamashi na Najeriya, Adebayo Adelabu ya mika takardar murabus daga mukaminsa domin maida hankali kan burinsa na zama gwamna a jihar Oyo.
Majalisar dokokin jihar Oyo ta yi magana kan batun shirin tsige Gwamna Seyi Makinde. Majalisar dokokin ta bayyana cewa zancen yana da nasaba da siyasa.
Sanatan ADC ya zama sabon mai tsawatarwa na bangaren marasa rinjaye a Majalisar dattawa bayan ta kwace matsayin PDP a bangaren yan hamayya a Majalisa.
Masu zafi
Samu kari